Ruhi Biyu Complete
*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA R noOYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
PAGE 1️⃣➡️2️⃣
__________________✍️ Wani daji ne mai cike da yawan shuke-shuke da yalwar iska dajin cike yake da firanne masu kyan gaske, yanayin dajin sai ki rantske kice ba kowa a cikin k'arar motoci naji da sauri na waiga bayana dan na shagala da kallon dajin,
Da sauri na idasa inda wannan motocin suka tsaya dan in d'akko muku rahoto,
Wasu gidaje ne guda biyu a cikin dajin duk girman dajin kuwa masu matuk'ar kyawu yanayin gidajan sak irin na turawa,
Ahali ne guda suke sakkowa daga motocin tare da kayan su nik'e-nik'e suke d'aukar kayan tare suke da ma'aikatansu daga alama sabon gidane zasu tare gidan dake kallonsu suka nufa daga alama shine nasu, na kusa dasu kuwa dana waiga na kalli gidan da alama akwai wasu a ciki,
Daka kallesu kasan family ne guda dan kuwa a hankali suke fitowa daga motocin wani d'an dattijo ne ya fara fitowa sai wata y'ar tsohowa da alama basai ka tabbaya ba matarsa ce wani babban mutum ne yake fitowa shima sai matarsa sai yara guda biyu,
Da sauri y'ar yarinyar da bazata wuce shekara biyar 5 ba ke fitowa daga motar da d'an gudunta ta nufi yayarta ita kumah wadda zata kai Shekara sha takwas 18 zuwa tayi tana tsalle tana cewa "Aunty SAMIRA kinga gidan da Daddy ya siya mana mai kyau", tana fad'a cike da farin-ciki ita kuwa Samira d'an tsaki taja dan kwata-kwata gidan bai kwanta mata ba,
Da gudu yarinyar zata nufi cikin gidan matar daga alama mahaifiyarsu ce tayi saurin jawota tana cewa "ke ILIHAM ban hanaki guje-gujen Nan ba eyeee?", Cikin turo baki yarinyar tace"Mommy shigafa zanyi gidan yayi kyau", cike da yarinyata yarinyar ta idasa maganar,
Girgiza kanta kawai Mommy tayi tana d'aga kai tana kallon gidan time guda gabanta ya hanke ya fad'i itama dai na Samirar gidan saida sukazo kwata-kwata taji baiyi mata ba da yanayin wajan kansa ace ba gidaje koh d'aya amma ba yadda ta iya dan kuwa uwar mijinta wadda suke kira da INNEE tace ko zata mutu saifa d'anta ya tare a gidan danta lura wai bakin ciki take d'anta zai sake gida na gani na fad'a,
Dan girgiza ta Samira tayi tace "Mommy mu shiga koh", Innee dataji mi suke cewa tayi karam wajan cewa "yo karma ku shugo yara da uwarsu sai iyayin tsiya ga gida mai kyau da tsari da.... Kamin ta idasa Kaka wadda ya kasance mijinta ya katseta da cewa "kedai Aysha bazaki daina wannan sharmen ba wuce muje", ya nuna mata hanya ba yadda ta iya tayi shuru,
Rank'ayawa sukai gaba d'aya d'an kuwa Mommy k'ala batace ba danta lura yau Innee jan magana take shiga sukai gidane na gani na fad'a gidane babban gaske wadda kwata-kwata ginin ba irin namu bane k'ofa ce babba daga waje wadda daka shiga gidan k'aton falo zaka tarar wadda cike yake da kayan k'awa falon k'aton gaske ne wadda aka jera gujeru kala har uku saiya kasance kamar anyi falo uku ne sai wani k'aton dining table wadda sai yace mutum bakwai sai Kitchen wadda yake a bud'e kamar dai na turawa wadda yaji kayan buk'ata sai wata dogowar hanya ita kuma d'akona ne jire wajan guda takwas wadda suke cike da kayan k'awa babu abinda babu gidan wadda bayan gidan akwai k'aton lambu,
Kai komai dai na gidan da yanayin dajin sunyi matuk'ar kyawu amma yanayin dajin da kansa gidan saiya baka tsoro irin tsarin gidan da girmansa
Bayan sun zauna inda Mommy ta zab'arma Samira da Iliham d'aki d'aya dantace bazata rabasu ba dan kwata gidan tsoro yake bata sai Kaka da Innee d'aki d'aya sai ita da Daddy dan kuwa koh rabin d'ako nan basu cika ba sai y'an aikinsu guda biyu wadda suma akwai nasu d'akin,
Saida suka gama kimtsa gidan suka tsamtace sa sana suka zauna suna tattaunawa akan Daddy zai shirya wani shagali murnar tarewa, suna tattaunawa Iliham tazo da gudu ta fita da sauri Mommy ta kira Samira tace "ke bimin yarinyar can wllhy saina kyara mata zama ne", da sauri Innee ta amshe da cewa "wllhy ba wadda ya isa ya bigar min jika haka kurum yarinya a barta ta sake mana", ta idasa tana mai juya idanunta irin na tsofa Mommy dai bata ce komai ba illa d'an murmushi da tayi Daddy ma d'an girgiza kai kawai yayi ya tashi dan yau da daddare za'a shagalin,
Samira ce tabi Iliham da sauri dan taga ta nufi wannan d'ayan gidan wadda yake kallon nasu, yarinyar kuwa harta isa ta danna k'araurawar gidan da sauri Samira ta bige mata hannu tana cewa "wai ke dai bakiji koh?", Zata sake wata maganar aka bud'e gidan,
Wani matashin saurayine wadda bazai wuce shekara 30 koh fiye da haka kyakkyawan gaske ne kamar bature da sajansa wadda ya zagaye fuskarsa wadda saiya k'arawa fuskar tasa kyau da kwarjini da haiba murmushi ya sakar masu mai kyan gaske kamin yayi magana wata matashiyar budurwar ta fito itama mai kyau da ita da sauri ta kalli yaran da time guda suka birgeta tace "ya zaku tsaya waje ku shugo mana", da sauri Samira tace "a'a Aunty wllhy kinga yarinyar danazo Kira nan", da sauri Iliham tace "Aunty Samira abu nane ina halbawa shine ya fad'o gidan fa", ta idasa tana turo baki,
Da sauri Matar tace "haba ku shugo mana ba kune kuka tare ba yau? ku shugo sai a bata koh", d'aukar Iliham tayi tace"ya sunanki?", Da sauri Iliham tace "Iliham", matar tace "Wow Masha Allah",
Shugowa sukai gidan shima kamar dai tsarin nasu Iliham dan dai nasu Iliham yafi girma, mijinta ya kira sunan ta yace "Bilkisu kirana son yara gaskiya", murmushi tayi dan kuwa Allah bai tab'a basu ba duk da basu wani dad'e da yin auran ba amma kam tana son yara kodan yanayin wajan da suke mijin mai suna Aminullah tace "bari na d'akko miki abin wasanki tashi tayi ta d'akko har abin taba baki sadda zata dawo sunata labari da Aminullah dan shima akwai saurin sabo da kyar ta samo suka d'an taba abinda ta kawo tashi Samira tayi tana yabawa da mutumcin wannan mutane tace "Aunty zamu wuce amma dan Allah zuwa anjima da daddare za'ai shagalin tarewarmu ina gayyatar ku please", da sauri Bilkisu tace "inshallah zamu zo" cike da farin-ciki suka bar gidan
DARE
Shirye suke ko ina na dajin ya d'au haske waddae a wasu mutane suka gayyata ba y'an tsiraro ne a inda Bilkisu da mijin ta Aminullah suma sun halacci taron Samira ta gabatar dasu ga Mommy tarbarsu tayi cike da mutumtawa shagalin ya k'ayatar sosai,
Zaune Samira take tayi nesa da wajan mutane kanta a k'asa kamar ance ta tashi ta tashi zunbur ta fara tafiya ta dushi wata rijiya dake kusa da gidansu dai-dai kan rijiyar ta tsaya kanta a k'asa, kamar ance ma Aminullah kalli can ya hango ta da sauri ya tashi yana kiranta daga nesa amma ina bata waigo ba bare yasa ran amsawa ya kusa k'arasowa wajanta ya kirata da k'arfi waigowa tayi da kanta da saurin da ya fi k'arfin tunanin d'an Adam yayi arba da fuskarta idonta ya rine ya kuma bak'ikkirin gaba d'ayansa ga wani ruwan hawaye baki na zuba a kuncinta wata irin dariya ta b'ab'b'ak'e da ita gaba d'aya dajin ya amsa wadda hankali jama'an ya dawo kanso Aminullah kuwa da yayi mutuwar tsaya kamin yayi aune ta tafi ta fad'a rijiyar a yanayin yadda ta fad'a rijiyar da saurin daya wuce misali daka kalla kae kasan badae mutum ba,
Da sauri Innee ta d'ora hannu a kai ta fashe da kuka tana cewa "wayyo jikanyata innalillahi yaune naga tsiya ba wadda zai iya taimakonta ne?", Ta idasa maganar ta zazzare idanu Mommy kuwa da Daddy da Kaka ba abinda suke sai an baton Allah wadda Mommy da Iliham hawaye duk sun wanke masu fuska,
Kamin suyi aune Aminullah ya fad'a cikin rijiyar dan ceton ta Bilkisu kuwa zuciyar ta ce ta tsinke runtse idanuwanta tayi, a cikin rijiyar kuwa baisha wahala dan kuwa ya iya ruwa nemanta yake a cikin ruwan can ya hango ta ta juya baya da sauri ya nufi wajan dafa yayi ya juyo da ita da sauri ya saketa zuciyarsa na tayi wata mahaukaciyar bugawa saka makon tozali da yayi da fuskarta tayi jage-jage da jini ga wasu idanuwa yanzu sun koma fari gaba d'ayan su da sauri kuma ya k'ara koma ya tallafo ta sai dai abinda ya k'ara bashi mamaki da tsoro yanzu fuskarta normal ba wani abu a kanta, kauda tunanin yayi ya fito da ita a sume da sauri Daddy ya kinkime sai cikin gida gaba d'aya binsu sukai Innee sai kuka take da Iliham shinfid'e ta yayi a falon gidan ya fara danna mata k'irjinta ai ko saiga ruwa ya fito daga k'irjinta ta farfad'o tana wata irin karkarwa hakuranta na had'ewa waje d'aya wata irin mik'a take kamar ba k'ashi a jikinta tana lallauyewa da sauri Mommy ta rungume ta tana mae ruwa da kuka Aminullah dama likitane shi da sauri yace a kawo mae chokali da sauri Innee ta nufi kitchen dan ita abun ma tsoro ya bata ace d'iya sai wani mimmik'ewa take kamar marar k'ashi a jikinta, kawo masa tayi da sauri ta matsa can gefe dan ita wannan abun yafi k'arfinta,
Matsawa yayi ya tallafo Samiran a jikinsa hakuranta dake kakkarwa suna had'ewa da juna kamar zasu karye dai dai tsakiyarsu yasa chokali time guda kuwa suka dena rawa, dafa kanta yayi yana tofa mata addu'a nan take jikinta ya fara saki ta fad'a cikinsa da sauri Daddy yace "Aminullah yayi yarinyata take?", Aminullah dake kwantar da ita a kujera yace "bacci ta samo insha Allah data tashi zata dawo normal", ai da sauri Innee ta sauke wata irin ajiyar zuciya tana cewa "kai wannan yaro anyi d'an albarka yarinya kamar mai tanbotse a saman ka", ta idasa tana taba hannu godiya sukai mai yaja Bilkisu data rasa Mike damunta suka nufi gida,
Suna shiga ta zaunar dashi tawol ta d'akko ta fara goge mai kansa mai yawan suma kamar ta turawa tana goge tace "yanzu daka fad'a dan ceton ta inda kaima wani abu ya sameka fa bakai tunanin komai ba a kain..... Kamin ta idasa ya zawota ya had'e bakinsu waje d'aya ya fara kiss d'inta dan kuwa yasa ba abinda ke damun matar tasa sai kishi....
****************** Wani gida ne mai shegen kyau wadda inka kalli tsarin gidan da matakan tsaro zaka rantse cewa gidan wani shugaban k'asar ne shiga nayi k'atoton falon da yaji wasu luntsuma-luntsuman kujeru zaune suke su biyu a falon wata mata ce wadda ta d'an manyanta sai wata matashiya kusa da ita sai turo biki take tana cewa "dan Allah Ummee ki barni naje shak'atawar nan duk fa ana zuwa wajan nan manyan yara na zuwa fa", sauke ajiya zuciya Ummee tayi tace "Sa'adha bawai na hanaki dan wani abu bane najifa ana cewa hanyar ne ba kyau" da sauri ta tari Ummee da cewa"wllhy ba wani Ummee lafiya lau zan dawo" "to ai shikenan dama Abbanki ne ai ya baki goyan baya ai yana can k'asar waje kin kirasa kin takura mai sai kinje wani shak'atawa shi kuma ya barki" ta idasa ranta ba dad'i dan wannan gatan da Abba yake nunawa Sa'adha yayi yawa,
Tashi tayi tana doka tsalle "yeeeee shi yasa nake k'aunaku wallahi" hayewa tayi saman benan dan da nan ta sakko da kayanta kiss tayi wa Ummee tana d'aga mata hannu Ummee ta for biyo ta tana cewa "to ko cikin jami'an tsaro bazaki da ko d'aya bane?" Da sauri Sa'adha dake ajiye kayanta a cikin wata shegiyar mota y'ar abunsu irin ta mata tayi kyau sosai tace "a'a Ummee gaskiya ni kad'ai zan tafi" shuru Ummee tayi ta bita da addu'a,
Tana tafiya tana jin dunsko tayi tafiya mai nisa dare yayi mata kan hanya gashi zata shiga dajin da akace yana da had'ari wani gari ta samo ta kama hotal kamin safiya taci gaba da tafiya wanka tayi ta bud'e firiza ta d'akko ruwa tasha ta kwanta bacci ya fara d'aukarta taji firizar ta bud'e da k'arfi da sauri ta tashi a hankali ta matsa saitin firizar bodewa tayi a hankali sai dai wata uwar k'ara ta kwallah "Ahhhhhhh" zuciyar na bugawa da sauri saka makon tozali da tayi da kan mutum cikin firizar idonta dake rufe ta fara budewa a hankali tana budewa cike da mamaki babu kan nan na mutum komai na firizar yadda yake haka ta gansa cike da tsoro ta rufe firizar ta koma gadon a hankali ta kwanta dai ta kwanta taji an bushe da wata mahaukaciyar dariya da sauri ta bud'e idanunta gefanta ta kalli wata k'ara ta saki saka makon tozali da tayi da wata mace kamar su d'aya kamar an danne ta han shak'e mata wuya tana mik'o mata hannu irin ta taimake ta da sauri ta tashi daga gadon tana ihu zuciyar saboda bugawa kamar zata faso girjinta ta fito, Sa'adha kuwa kwata-kwata ta mance da wata addu'a dan kuwa bata dameta ba Ummee tayi fad'a tayi fadi amma ina,
Komai taji an daina wannan dariya da komai ya dawo dai-dai bude idanuwanta tayi da sauri ta d'au wayarta ta fara kiran wata k'awarta bayan and'au wayar Sa'adha tace "wallahi kawata anya bazan koma gida ba kowa wallahi ban idasa garin da ake shak'atawar nan ba na sauka a wani hotal wllhy tsoro ake ban kwata-kwata na kasa sukuni" daga cikin wayar naji ance "ke ba wani abu kawai kina tsoro ne Amma ba komai ai indai bakije wajan nan ba to an baroki baya" sai zugata take ai itama ta tab'a zuwa ita da saurayinta harda Sa'adha ta yarda ban kwana sukai a hankali ta kwanta,
Asubar fari Sa'adha tabar hotal d'in sai da tayi tafiya mai d'an dama mota ta tsaya mata cikin wani irin daji mai yawan bishiyoyi dajin akwai duhu daka kalli dajin hantar cikin mutum saita kad'a cike da tsoro Sa'adha ta fito daga motar dan haushe ta bige mota tana dafe kanta, jitai kawai an tab'a ta wata uwar k'ara zata kwala taji wani hannu mai taushi ya dod'e mata baki d'ago kyawawan idanuwanta tayi ta sauke su akan matashin saurayine mai kyau kamar d'an aljani ita kanta Sa'adha saida hanjin cikin ta suka kad'a bata tab'a ganin mai kyawu kamar sa ba da sauri tace "dan Allah mutum koh aljan?" Dariya ya kama yi mata shaga tayi da kallonsa dariya kanta saita k'ara mai wani masifar kyau har kumatunsa na lutsawa tsagaitawa yayi da dariyar yace "mutum mana kawai zan wuce ne na hangoki shine na tsaya kina mace ina zaki haka kin tsaya cikin wannan daji mai cike da sark'ak'iya da ababen tsoro mima ya kawoki wannan hanyar kanta mai cike da abubuwan mamaki? Ko kema shak'atawar kikazo kamata?" , Sauke ajiyar zuciya tayi tace "ehh nazo ne shak'atawa wannan gidan shak'atawar na Alhaji Adam", cike da mamaki yake kallon yace "wannan gidan da akejin labarinsa cewa mutane da yawa suna mutuwa a cikinsa ba'asan dalili ba kuma mutane basu dai na zuwa ba amma nima kodanke naje bari zo mubar wajan nan tsayawar nan akwai had'ari........✍️
Please comment and share Fisabilillahi🙏
*Fateemah Rabi'u ce (ZAHRA ROYAL STAR)*✍️✍️
*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page 3️⃣➡️4️⃣
Samira ce ta fara bud'i dara-daran idanunta da sukai mata nauyi nan ta sauke su chass akan _ilahirin family ta dasuka zagaye ta suna jiran farkawar ta motsa 'karamin bakin ta tafara tana cewa " Mommy me yafaru dani , wai me yasamini gaba d'aya jikina ma duk ciwo " mahaifiyar ta tace ta matso kusa da ita tana shafa mata kanta " ba komai kinji daughter kawai zazzaɓi ne ke damunki sai barchi kikiye shine hankali mu ya tashi hakan nan ,,
Daddy ne yace sorry my daughter ki ringa kulla da kanki a gidan nan kinji kinsan new house ne baku saba ba " Ido kawai ta bishi dashi ,, INEEE _ dai zuba ido takiye da gaske abun ya firgitar da ita yarinya kamar mai altsubabu , nan ta juya ido tace " duk laifin ai na uwarta tane da sakachin tsiya ,harara Kaka ya bata mai sa kaja baki kayi shiru ai kuwa tsam ta rufi bakin ta ,ilham kuwa na ma'kale a jinyar Daddy sai wasa take da sabuwar teddy da ta samu a cikin gidan,
Mommy ce ta taimakawa Samira zuwa d'akin ta da aka mata tanadin da ita d'aya da i'yar uwarta ,babban daki ne da ya mallaki ƙatuwar gado da Waldrop daga k'ife guda kuma an gayyatar da wani babban madubi da ado saitin fuskar gadon ta ,juyawa Mommy tayi tare da ajiye Samira a ba'kin gado ,taye toilet ta had'a ruwan zafi sosai ,sanan ta baiwa Samira umarnin cire kayanta tayi wanka kana tayi sallah tazo dining ,ita kuma tayi fitarta , domin kamala abinchin dare ,..
Samira ce ta mi'ke domin cikka umarnin mahaifiyar ta ta zare kayanta ta d'aura tawol ta shiga batare da adu'ah ko rufe gashin kanta ba, domin dai Samira ba Mai yawan kulla da addinin ta bani daman , tsawon minti arba'in daga bisani ta fitto ta gyara gashin kanta da handraya , har bayan ta ya zuba tasanya dogon riga da ya tsaya a guiwarta ta d'auko pincel wando ta sanya bata ta fitto tana zuba k'amshi ,
takun takalmin ta ne ya sanar da cewa ta sau'ko daga saman step na d'akin ta gaida Daddy da sauran i'yan gidan tayi ta zauna domin fara cin abinci , INEEE ce tace " dubi ke zangaliliyar budurwa anmamnn ko kallabi bazaki saba da anyi magana ace wai zamani , " ummm haba INEEE tawan shikkinan mutum bazaiyi ado ba nifa banson takurar kinan haba don Allah a bar mutum ya huta mana ," gabaɗaya kallon ta sukayi ganin haka yasa tace " an sorry x tace kad'an akayi hira a Babban falour daga nan aka kai ilham d'akin ta ta kwanta , INEEE da Kaka suma sukayi part nasu Mommy da Daddy sun tafe ,itta ma Samira tafiya tayi domin shiga barchi,
Iskan ne mai d'an 'karfe ya fara yunkurin tasuwa daga kan gadon ta tana iya jin sauti motsin Windows dake karkad'awa a hankali juyi takiye daga kan gadon motsin faduwar abu da taji shi ya razana ta har ta bud'i idon ta saurin k'arasawa bakin gadon tayi domin kunna bulk dake kusa da ita , danna wa tayi haske ya kawo ganin hakan yasa ta fara dube _dube don ganin alamar aakaiw abunda ya fashi a cikin d'akin motsin gatuwar fitilar da aka ma ado da kwaiyayi daban daban ya fara girgiza yana neman b'alowa daga saman razanin nin ihu ta buga ta sau'ko daga kan gadon direct ba'kin ƙofa ta yi niyya zuwa kofar ma ta ɓacewa ganin ta, ture ta akayi ta zubo a 'kasa warwas ta fasa koshi ta sanya hannu tayi akai taga jini na malala daga saman goshinta , hanzarin duba qatuwar madubin d'akin tayi abinda ta gani shi ya sanya ta kurma ihu da illahin gidan ya amsa ,,,
kujerar dake manne da bayanta aka fara d'agawa sama ido ta zuba tana karkarwan tsoro tunkura ta kujerar yayi wuff ta mi'ki ta kauce, binta kujerar yayi anmman gudu takiyi tana zagaye d'akin dariya mai firgitar wa aka fara mata nan da nan ta zube a bakin warldrop nata tana hakki,,,,,
Ban'kajarta akayi akafara wujijjiga ta a sama ihu taki iya 'karfinta bud'i 'kofar d'akin aka bud'i nan tayi tsalle ta diri akan gadon idon ta ya juya ya zama kalar jini ha'kura zago_zago suka bayyana, a bakin ta, ta fara nufu 'kofar fitta daga cikin turakar ta tsallake step's takiyi batareda sanin inda ta dosa ba, ruwa ne ma'kil har guiwarta a baban falour tafiya kawai takiyi babban burinta zuwa waje,
Chanza hanya ta nufi wani d'akin dake kulle ta hango wata yarinya dake da makikin doguwar sarkar k'arfi, gashin ganta ya sau'ko har zuwa 'kirjinta , gaba_d'aya jikin yarinyar jini ne ke malala kamar ba na mutum ba , duk da cewa ana sarrafa ganganr jikinta hakan bai hana bugwar zuchiyar ta 'karuwa ba, dariya mai ihu yarinyar kiye tana nuna Samira da dogon hannun ta dayayo tsayi daga inda taki har zuwa gun Samira, komai ya tsaya chak ganin ruwan da take jiki ya Kuma launin jini ga wani uban 'karnin da jinin yakiye , juyuwa tayi tayi lin'kaya nam yarinya tace " zo mana! bazaki zuba! guduna kikiye kima , baki so nane".?
A firgichi ta juya da zumar shiga d'akin ,. INEEE ce ta kunna hasken babban falour tana kunnawa Samira ta zube wass a 'kasa komai ya dawo normal, INEEE ce tace " ke i'yan nan uban me yafiddo ke a daren nan, dubi kifah tamkar wancce tayi dambe da zakanya gashi duk a yamitse a barbarji "
Samira ce ta mi'ke tsayi tafara layi tana riqi kanta dake sarrawa ta juya ko zataga wanin abun daki razana ta anmman a banza hakan yasa ta fara taka step's .
INEEE ce taja tsaki " aikin banza ko yaushe aka haifiki hali kamar ta uwaki ina magana kina zare mun ido kamar wata sabuwar aljjana , ohhh ne Aisha baradai na duba ko na samu goro naci wa cikina yanzu , kai tsayi ta wucce kitchen ta kunna hasken , yarinya 'karama tagani a tsaye ta ciri kanta daga gangar jikinta tace "INEEE zo kisamun kaina " ihu INEEE tayi da gudu tayi d'akin ta harta na tuntu'be .
Koda Samira ta shigo ɗakin a firgichi gani takiye kamar mafarki kawai takiyi da gizo_gizo fitsari tayi kana ta kwanta abinta taja lallausan bargonta tayi luff a ciki , chan cijin barchi ta taji ana Mata rad'a a kunne zabura tayi , jan bargon akayi da 'karfin tsiya , ambaton sunan ta akayi da kakkausan murya juyawa tayi ta lalla'bo wayanta jmta kunna haske wayar ne ya su'bbuce mata yayi
ya fa'da ƙifin gadin sunkuya tayi domin d'aukar wayar dogon farin hannu ne mai ciki da gashi lasa_lasa ya janyo ta daga inda taki razananin 'kara ra buga wanda yayi dai_dai da tura 'kofar da Mommy tayi " ke Samira me haka kikiye a 'kasan gado da ihun nam " ganin Mommy ne ta fitto tana kakarwa "Mommy hannun mutum a nan jini mutuwa ido, fittilla ,".
Dafa ta tayi ke maida hankalin ke ke nitsu kinji ba komai yanzu hakan kawai dai mafarki kikiye kinyi sallah kafun ke kwanta kinyi adu'ah barchi "? shiru tayi " hummm to ai indai bazaki rigi abunda ake gayyamiki ba haka Zaki dawamma da mafarkin barkatai marasa kan gado ke tashi yamzu kiye sallah asuba ta matso. " amsa mata tayi kamar da gaske nan ta barta baki wan'kale.......
Washigari tafitto da misalin 'karfe goma na safiyya domin yin breakfast cikin shigar wando da riga dake bayyana tsiracen ta a fili ta santa guntun cap ta sa'kalo gashinta ta baya ta sau'ko gaisuwa sukayi nan , INEEE tace "yauwa gatanan ku tambaye ta abunda ya daru " Kaka ne ya tare zancen da cewa "kidai gaba d'aya a rikichi keke wallahi Aisha barmun jikanyata tace abinchin ta sai muyi magana"
Nan suka fara chi itadai Samira arish da soup na kitchen tace , banda ilham da kwashi rabin abinchin filin , haka granny INEEE ta ringa buga rantsuwar cewa daren jiya taga Samira a wani yanayi itama kuma taga fatalwa lokachin da taji neman goro, dariya suka mata a cewarsu rud'in tsofa ne don itta kanta shugabar matsoratar tace ba'abunda ya faru da itta daren jiya, haka suka kai yammachi cikin wanan maganar ,
Zaune suki kowa na abunda yakiye a babban falour sallamar Aminullahi da matarsa ne yasa hankalin su ya dawo dai dai amsawa Daddy yaye Nan Mommy ta musu iso Samira ce ta d'auko musu juice da ruwa su d'an tab'a gaisuwa sukayi cikin mutunchi Nan Aminullahi yace " Daddy nazo kawo muku gayatttar chin abinchin dare yau a gidana munyi muku tamadi na musamman da ne da honey na, ko honey " yana kallon matar tashi da ta kafa kanta akan Samira , saurin juyawa tati tace "kwarai kuwa zamuyi farinciki idan munganku kunzo mana wanan invite da mukayi muku uncle , don Allah " Kaka ne ya e " ahtooooo yarinya Baki sa matsala kwamtar da hankalin ke be da ahalina munyi muku alkawarin zuwa domin muchi abinchin dare tare , '" haka suka tafe domin shiryawa before the come.
Da misalin 'karfe bakwai kyakyawar family's na Kaka da INEEE suka shirya domin shiga ma'kobtan su , da ya kansance suna fuskar tar gidan nasu,,,
abinchin kala_kala da kayan marmari domin mure rayuwa aka tsara shi akan dining table domun a warwasa cikin iyali, aka 'kawata fikin da kayan haske bolon_bolon maau haskawa , Nan suka aiso da kyautar furi a hanunsa aga gaisa cikin annushuwa matar Aminullahi ta musu iso ga dining table da cikka maa'kil.
Nan ilham tace '") lah Aunty Samira kinga buger ko inason don Allah" dariya sukamata Aminullahi yace " Kar kidammu i'yar k'anwata duk abunda kikiso kice ki mori Nan ma gidan kune ,
nan suka fara chin abinchii hankali kwance ,, Samira ce taji hannun mutum a bayanta hakan yasa ta razana ka'dan ta juya dai dai glass nin gun ganin fuskar ba'kin doddo Mai manyan idano da ha'kura zago_zago ya bud'i mata baki haaa wane uban ihu ta kurma ta bugi plate nata abinchin Brown rice da pepper chicken ya fantsama ajikinta wiff ta zube a 'kasa ta suma.
Sa'adha ce ta shiga motar saurayin batareda kwakwonto komai ba , haka ya bud'i boot na motar sa yasa big bag nata a ciki , zagayawa yayi ya zauna a sit na driver yafara driving, jona wayarta tayi a plug na car ta kunna wakar koredo bello, murmurshi yayi yace "kina son wa'karsa kima ?" girgiza kai tayi domin wa'kar tafara zagaye ganganr jikinta vulome ya K'ara ya sanyawa motar giya domin shiga wanan dajin da ake ikrarrinn dajin hatsarin da kassadar rayuwa ne.
Bin sautin wa'kar sukiye da kuzarin a jikinsu suna tsala gudu tamkar ittace aka jifo musu sama muguwar burki ya taka da yasa goshin Sa'adha buguwa akan motar ihu ta buga haba bawan Allah "baka iya sarrafa mota bane baka bani na tu'ka muba " shiru tayi tana ganin abunda yakigani tsohon ne Mai tarin gashin kai da jikinsa mai jajjayin ido mai zunm'bulilin baki ,da yagaggiyar rigarsa iya guiwar sa ,da zam'bala_ zam'bala takalmarsa , ya matso ya buga glass nin motar yama zare Ido ,
" Kar ka bud'i, kar ka bud'i aljani ne wallahi " Sa'adha tqna fad'a har tana ta'ba jikinsa ,shi kamsa a tsorachi Nan ya sa key ya juya sitirin motar anmman ta kasa taahi ba zato ba tsanmmani glass ya bud'i nan tsohonnya buga dariya da yasa hanjin su ka'adawa Ina muku gargad'i da zuwa wanan fillin sha'katawar akaiw matsala ta fatalwa da ba'asan meye ne ba kubi shawarata ko ko halakka ",
'batt ya 'bace Sa'adha tayi ajiyar zuchiya kaga saurati muje nifa na ramtse ba Mai hanani zuwa wanan gun alkawarin nayi nema sai naji Naga abububwan burgiwa da nishad'i idan Kuma ka tsorata to ajiyine anan zan wucce ," dariya tayi yace " kima kinan ai indai Kinga banje gun nan ba to mutuwa ce tamun shigar sauri da gaggawa tafawa sukayi suka chigaba da tafiya mai nisa.
Cikin minti araba'in kachal sai ga su a wani makikin gini da aka gayyatasa da ado da furrani masu gayyatarwa da burgiwa , gine ne da aka kashi Mai ma'kuddan dukiya binayi masu hawa goma sanan da ginin 'kar'karshin 'kasa sa rurawa sukiye manyan manyan semolpol ne da ya sha ado har guda bakwai a kowacce d'akin akaiw kayan buk'atunku da duk abunda macce ko namiji ke da bukata na morewa ga tsalallan tsalallan i'yan mata wasu na bakin pool da bra da pants, wasu na cikin ruwa, chan kuma wasu ne da samarin su cikin halin sha'katawar su.
Sa'adha da saurayin nam suka tsaya hangalama wato duk yanda ake fa'da tsaruwar filin ya wucce tunanin su security ne ya musu magana nan aka musu iso suka biya kud'nsu aka basu key na d'aki su kowa dai da nashi , a inda Sa'adha take gidan sama na hawa takwas a d'aki Mai number ashirin da biyar , shikumma. mai number ashirin dai dai ......
Wanka Sa'adha tayi tasanya mini Jen's da pink top ta d'aure gashinta da pink revome ruwa taji a bayangida na gudana "ohh ne Sa'adha Ashe bun kulle shawan nan ba ? mi'kiwa tayi ta bud'i toilet a hankali abunda idon ta yagani shi yasata sake wani uban razanannin 'kara ,,
What happened with Sa'adha?
Wani abu ne ya firgitar da ta ?
Samira kuma meke damunta ne?
Who is this guy ?
A sannu a hankali zakusan chaƙwakiyar me zafi duk a cikin wanan littafin ta
****_ RUHI BIYU ****
By narnah ƙanwar soja ✍️✍️✍️✍️✍️
*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
PAGE 5️⃣➡️6️⃣
______________✍️ Da sauri su Aminullah ya nufi wajan ta su Mommy suka rufa masa baya a sume tallafo ta yayi a jikinsa Innee kuwa salati take tana cewa "Ohh ni wannan yarinya mike samunta ne?", Katsita aka da cewa "dole sai munje asibiti dan numfashinta yaki dawowa dai-dai" cewar Aminullah
Cike da damuwa Mommy da Daddy da sauri suka nufi waje d'akko mota sukai su duka suka rank'aya sai asibiti
Koda suka isa asibitin inda Aminullah ke aiki da sauri aka amshe su koda suka shiga taimakon gaggawa aka fara bata numfashinta ne ya dawo aka sa mata k'arin ruwa
Aminullah ne ya fito daga d'akin da aka kwantar da ita da sauri Mommy ta nufeshi tace "yaya Aminullah ta farka ne?", "A'a Mommy bata farka ba tana buk'atar hutu tukun amma nan bada dad'ewa ba zata farka" cewar Aminullah sauke ajiyar zuciya tayi mai nauyi ta kuma ta zauna kusa da Daddy wadda duk sunyi suku-suku shida Kaka Iliham kuwa duk tayi wani iri,
A cikin d'akin da aka kwantar da Samira kuwa juyi ta farayi alamun zata farka da sauri ta bud'e idanuwanta wani haske ne ya dalle mata idanuwa da sauri ta runtse idanuwanta wata irin dariya aka b'ab'b'ak'e da ita marar dad'i sauraro cike da tsananin tsoro Samira ta fara bude idanuwanta zuciyar ta na wata irin bugawa da sauri da sauri bud'ewar da zatai taka d'akin duhu ya mamaye sa ko tafin hannunka baka iya gani cike da mamaki take kallon d'akin da sauri ta fara sakkowa daga gadon cire k'arin ruwan tayi fara tafiya tayi a hankali tana lalube
Haske ne taga ya dawo ko ina sauke ajiyar zuciya tayi sai dai mi tafiya ta faraji a bayanta da sauri ta waiga ba kowa numfashi ta sauke jitai an ja mata kunne da k'arfi da sauri takai hannunta akan kunnan iska taji hana hura mata a kunne ana kiran sunanta a hankali Samirahhhh Samirahhh da wata irin murya marar dad'i sauraro da sauri ta toshe kunnuwanta tana runtse ido wata dariyar aka sake kecewa da ita da sauri ta bud'e idanuwanta gaba d'aya wani irin ja da baya tayi zuciyar na bugawa kamar zata bar k'irjin ta saka makon tozali da tayi wata mata duguwa da wannan yarinyar da take yawan gani sanye suke da farar kaya duk sun yayake ga hawaye na zuba a idanuwan su amma hawayen bak'ik'k'irin bakinsu kuwa jini ne ke shatata da wani irin hayak'e yadda kasan tafashashan jini na zuba ta bakinsu jikinsu kuwa fari fat ga wasu irin zak'o-zak'on farci a hannunsu yarinyar ce ta fara matsowa kusa da Samira bud'e baki tayi da kakkausar murya tace "ku fice daga nan ku fice daga gidan nan ku fice daga gidan nan ku fice nacehhhhhh" daja maganar da wata irin amon murya wadda saita sa d'an Adam sume wa Samira kuwa numfashinta ne ya fara d'aukewa gani tayi yarinyar na k'ara kusanto ta tana gara cewa "ku fice daga gidan nanhhhhh" dod'e kunwanta tayi ta buga wata irin kara ta zube a sume
Mommy da sauri duk suka tashi saka makon jin k'arar da Samira tayi da saurinsu suka nufi d'akin shiga sukai suka ganta a k'asa a sume da sauri Mommy ta nufi wajanta tana kuka Innee ma kukan take Iliham ma ganin suna kuka itama ta kamayi da sauri Daddy ya rungume Iliham Kaka kuwa nazarin abin yake sosai Aminullah ne ya k'ara bata taimako ta farfad'o tana farfad'owa ta rungume Mommy tana fashewa da kuka tana cewa "wallahi Allah Mommy wannan gidan ba lafiya yake ba cemin ake fa mu fita daga gidan nan Mommy Dan Allah mubar gidan nan", da sauri Mommy ta k'ara rungume ta tace "shittt kiyi shuru kawai tsoro ne ya shiga jikinki amma ba wani abuba nan ai ba'a gidan muke ba" ita dai Samira tana k'ara gaya masu
Bayan sun koma gida Aminullah da matarshi suka shigo dan dobata da wani mutum bayan sun zauna Samira na rungume a jikin Mommy Innee kuwa tana kallon mutunan taji gabanta ya yanke ya fad'i a cikin zuciyar tace kinga wani mutum kamar aljani ko daga ina kuma tana mai tab'e baki Aminullah ne yace
"Kaka dole wannan gida ba lafiya yake ba, ga wani yace zaiyi aiki a gidan zai bada taimako", kollonsa Kaka yayi sai ya gansa kamar wani boka-boka kamar ma ba mutum badan girgiza kai yayi yace "kai wannan mutunan ban yarda dashi ba sam", mutunan yad'an kalli kaka a kai-kaice yace "dama taimako ne zan bada dan gidan nan akwai sark'ok'iya a cikinsa akwai *RUHI BIYU* na d'iya da kuma uwa kai ba wannan bama akwai akwai abinda ya faro a gidan duban shekaru da suka shud'e akwai sark'ak'i..... Tunkan ya idasa Kaka ya katsesa da nunasa yace "zaka iya fice mana daga gida bama buk'atarka", mutunan cikin d'an b'acin rai ya juya yana cewa "na tabbata zaku nemi ni ne lokacin anfa nina", dai-dai ya fito daga gidan ya bushe da wata irinyar dariya mai ban tsoro kamin ninsa suka fara sauyawa kamin kace mi ya b'ace b'at........
****************** Koda Sa'adha ta farfad'o sai ganinta tayi tare da wannan saura mae suna Sameer yana mata murmushi da sauri ta tashi zaune tana dafe kanta tuno abin ya jawo mata wannan suman tayi da sauri ta kalli Sameer tace "kasan abin na gani kuwa matar da na tab'a gani a hotal d'in da na sauka mai kama dani tana kukan jini hannunta yayi tsawo tana mik'o minshi wai inzo in taimaketa in d'aukar mata fansa" ta idasa cike da tsoro cikin zuciyar ta dariya ce ta kufcewa Sameer turb'une fuska tayi tana turo baki ita ala dole tayi fushi da sauri ya matsa gaf da ita yana cewa "haba Sa'adha babu fa abinda kika gani daga zuwanki kawai ki share" tashi yayi yana cewa "ki fito kid'an sha iska ina jiranki wajan wanka" ficewa yayi da sauri ta tashi itama wata riga tasa irin ta wanka wadda bata fiddo mata da tsirecin taba ta fito
Wajan y'an mata ne wadda sukeji da kud'i cikin ruwan suke suna wanka ko wacce ta iya ruwa ga samari duk mata daka gani kasan y'an duniya ne daga su sai bira da bireziya wata daga cikinsu mai suna Zubaida ana ce mata Zuby ta fito tana wata rangwad'a ta zauna kusa da wani saurayinta shima daka kallesa kasan tantire ne rik'e yake da Camera sai d'aukarta yake pictures tana rangwad'a
Sa'adha ce ta fito daga ruwan bayan tayi wanka zaunawa tayi d'aya daga cikin kujerun wajan tad'an juya baya Saurayin Zuby ne ya lura da Sa'adha da sauri ya furta "Wow ga wata zazzafa" da sauri ya fara yi mata hotona wadda bata masan yanayi ba
Sameer ne dake kusa da Sa'adha ya lura dashi da sauri cike da fushi da kuma wani kishi-kishi cikin zafin nama ya fizge camerar yana nunasa da yatsa yace "ku gaku yan iska ko kuna d'aukar tsirecin y'an mata to maza-maza ka gogesa wannan ba irin taku bace" mik'a mai yayi da sauri saurayin ya amsa a gabansa ya goge dan yaji shakkar Sameer d'in da sauri yace "na goge ka gani" dobawa yayi yace "yafi maka dai"
Da sauri ya nufi wajan Sa'adha da ya gama birgeta time guda taji ya k'ara shiga ranta yana zuwa ta kama hannunsa sukai gaba
Tsaki zuby ta za tana masifa tana cewa "kai dan jaraba miye na wani d'aukar waccan banzar eyee nifa gaskiya bana san haka" ta idasa tana juya ta tafiya dan ya bata haushi da sauri ya bita yana kiranta ko juyawa bataiba bare yasa ran amsawa,
DARE
Zaune take a d'akin ta tana doba wani book wata irin iska ce ta taso Windows dake bud'e sai bubbud'ewa suke suna rufewa da sauri Sa'adha ta tashi domin rufewa zata rufe kenan ta hango Sameer a tsaye wajan ruwa dake gudana kallon ruwan tayi taga ya zama jini da sauri takai kallon wajan Sameer kiran sunansa tayi ta k'arfi waigowa yayi wani razanan ihu ta buga saka makon tozali da tayi da Sameer idanuwansa sun juye sun koma bak'ik'k'irin ga hawayen jini na zuba a idanuwansa fad'awa yayi cikin ruwan da sauri zata mik'a hannu saura kad'an ta fad'o daga saman benan taji an jawo ta ciki an rufe tagar juyowa tayi taga waye haka Sameer tagani tsaye yana cewa "mi kike haka kina shirin fad'a wa?" Zuciyar tae ta tsinke numfashinta na sama-sama tana nunasa da yatsa shirin zubewa take k'asa da sauri ya tallafo ta........✍️
*RUHI BIYU*
*By fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*✍️✍️✍️
Share Fisabilillahi🙏🥰
*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
page 7️⃣&8️⃣
Sameer tagani tsaye yana cewa "mi kike haka kina shirin fad'a wa?" Zuciyar tae ta tsinke numfashinta na sama-sama tana nunasa da yatsa shirin zubewa take k'asa da sauri ya tallafo ta........
Ya rungumi ta tsam akan fad'a'din kirjin sa ya mata rumfa kallon yanda ta sake suma yayi yace "oh wanan yarinyar suma baya bata wahala kodai aljjanu ah garita ?", saurin rintse ido yayi saboda sauyi da yafara samun gangar jikinsa yanayin yanda ya rigita da kuma kalar shigarta d'aukarta yayi zuwa d'akinta ya kwantar da itta, fridge ya bu'di ya zaro gorar ruwa mai sanyi ya yayyafamata bud'i idonta tayi a hankali tana tsoron bud'i wa taga ba dai_dai ba sautin muryar sa taji yana cewa "hi shugaban matsorata sarauniyar suma "
"Look at this guy haba ya zaka cemin haka gaskiya ne ina tunanin i don't know what is happening with me, gashi ba network Ina ta trying number Mommy aman a banza " tana ganinsa ya na 'kunshi dariya yace " okay am sorry but gaskiya kina da tsoro sosai bai kamata kizo nan gun ba , you know kina yawan firgita".
" hummm kai kace hakan but ne yanzu na fara zama anan bayanda za'ayi ma nabar nan gidan sha'katawar kajinwane ne'ima kuwa " dariya tayi yace " okay baby akaiw shagalin birthday party na wata hot lady da za'ayi a daren yau aroud ten 10:00 I hope you will come right "?
Da sauri ta tashi zaune " common I can't wait to see me dancing like a queen " dariya sukayi suka tafa daga bisani ya fitta, ya barta ta samu relief before the party come, tun da misalin 'karfe biyar na yamma aka fara shirya wani qayayyatachin hall musamman aka tanadashi daman domin samun nishad'i na Wanda suka samu hallatar fillin shagatawa ana yin invite daban daban hakan yasa aka fara shirrin da wuri domin lady sohfi ce take birthday yau ,
sanyi take da have red gown da yasha ado da kwaliyya tasa hill red shoe , d'aure kanta taye da red band , sai clock nata 'kirar apple a hanun damanta , daga 'kasan rigar an zagata har zuwa saman chinyanta a waje murmurshi tayi ta fara fissa turare kala _kala daga inda take tafara jiyo sautin dj na tashi da wa'kar turawa , hanzari taye tasa phone nata da wasu dollers cikin puese nata tace " ohh look Ina. da westing time har anfara ma may be kallo ya fara wucewa bani " juyawa tayi taji ana knowking na door , razana tayi kad'an tace , 'waye ne" tana d'an taku a hankali " it's me Sa'adha " jin sautin Sameer yasa ta bud'e " wow" abunda ya fa'da kinan, sa'kale hanun juna kakar wasu rumio da Juliet sunyi ktau matukar gaske,
I'yan mata da samarin ne suke chashewa sun cika makil6 sai rabon kayan ma'kulashi akiye daganan Sofie ta yanka cake nata aka chigaba da warwasawa, hasken hall nin ne ya d'auke, dai dai lokachin da Sa'adha take juyi kamar zata tsinki , ji tayi anta'ba mata bayanta juyawa tayi nan hankalin ta ya tashi domin ganin wata kyakywar hallita tamkar ittace komai da komai irri d'aya kammanin su d'aya harda tufafin su tace ,. wan'kala baki zatayi ihu wuff ta afka jikinta,
Hayaniya aka fara kasancewar wutar lantarki 24hours ce but meyafaru aka dauke wutar dawo da wutar yayi dai_dai da zubewsr gawar zuby , illahirin gun ne ya kachame da rud'ani da ihu kuwa haramar fitta hall yake ganin an huda kan zuby idonta waje an cire mata sai jinin da ke malala cikin hall nin kuwa ta kansa yaki ba wanda ya lura da Sa'adha da hanunta ya 'bace da jinin itah ma wajen tayi sai d'akinta ba neman da Sameer bai mata ba ya ha'kura yana kuma ya sameta har ta sanja tufafin ta ya sallame ta,
Zama a bakin gadon ta fashe da matsanancin kuka da harbawar zuchiya, " tabbas nicce nayi kissar kai yau saboda me na kashe ta" ? waccece nagani kamar ne ko dai na fara hauka ne " ture glass jug da cups na kusa da ita tayi daki kan table nan ya bada sauti 'kara rass ya tarwatse a gun, kama kanta tayi ta fashi da kuka je kawai takiye kamar ta kurma uban ihu kowa ya barta a gidan sha'katawar nasu.
Ki tashi kije ke ɗaukar mun fansata fansa !!! fansa !!! gashi chan yana shanawa da wasu i'yan matan gashi chan gasu nan ki tashi don uban mutum kowa sai yaje lahira amana hisabi mai adalchi achan duniya ba matabatta ba bai kamata ke bar kowa yayi barchi batareda guguwar fittalar fansa ba , zare mata manyan manyan idonta tayi da zago_zagon ha'kura nan tayi firr...
Chan cikin dare Sa'adha ta farka daga razananin mafarkin da ta saba kwana biyun nan , mikewa tayi taji tamkar janta akiye saman binin ta hau sanyi da sleeping drees nata ta tsaya chakk tana ganin yanayin gun duk da bata hayyachinta kafin 'kiftawan ido ta wuce tamkar a kan iska take bata sauka a ko'ina ba sai gidan sama mai hawa ukku daf da wani 'kofan mai number biyar da iskan bakinta ta hura bud'i kofar tayi " waye ne!!! shi ake tambaya da 'karfi datse 'kofar tayi ta fara razana wani matashin yaro da abubuwan mammaki cikin minti ƙalilan ya fitta a hankalin shi dube_dube ta fara nan ta hango wani camera daukar sa tayi taga duk abunda yake ciki harda waya hutunan ta na tsorachi a cikin ruwa sa camara tayi a baki ta tauna shi tsabb ,,
Ganin haka ya zube ya suma, ruwa ta zuba mai tace " cikin murya mai amo " bako da aiki sai ganin tsiraichin mutane meyasa bazaku taimaka mun ba kullum mummunan gudiri an garinku" kiye hakuri madam aljanna wallahi banyi tunani kyau ki tamkar na aljannu ne da nasan hakan bazan dauke ke ba "kafin yagama magana tasa zaratan kumban hannunta ta huda cikinsa daga kan chibiyrasa har yakai bayansa kana ta zare hannun ta ta lashe jinin , security ne suka ji sautin ihunsa wuff suka fara buga 'kofar d'akin jin haka ta tun tsure da dariya tace " nayi muku alƙawarin mudin ban cikka fansa ta ba sai na lashe kowa duk kuma wanda ya shiga harkata sai na kashe shi kissar wulakanchin kissar annoba lissafin ku bazai baki wacce ce niba har sai shugaban masu gidan nan ya warware muku ko wacce ce ne 'batt ta ɓacce ,, duk abunda ta fa'da akan kunnen ma'aikatan gidan ,,hakan yasa suna ganin gawa da kuma na party hankalin su ya tashi aka rasa meye dalilin hakan,
Washegari duk i'yan matan da samarin hankalin su ya tashi kowa ya ha'da kayansa domin barin gidan sha'kawatar anmman abun mammaki sun kasa fitta daga wanan gidan haka suka sawa kansu sallama suka rufawa junna asiri suka zauna zaman jiran abinda zai sake faruwa dasu,
"Surutun banza maganar wofi ji wane magana mara kan gado wai mu za'awa barazanar cewa akaiw fatalwa wai sar'ka'kiyar RUHI BIYU a gidan nan irrin mutanen nan i'yan tsubbu ne Aminullahi dukiyar kawai suki buƙata matsayin ta yo har ne za'a gayawa RUHI BIYU ai fatalwa sai a film ko novel Aminullahi kar kayarda da irrin mutanen nan mahaukata " cewar kaka yana magana ransa a 'bacce , INEEE ce ta d'aura da cewa " ahtooooo ko a cikin tatsuniya ba , kawai anga mu fa'da gatuwar gida ko govenar bai mallaki irrin sa ba , anmman hassada da 'bakin ciki wai fatalwa" dariya suka fashe dashi suka mayarda abun wasa , nan Aminullahi ya kuma gidan su da wane sirrin da ya ɓoye a zuchiyar sa yana fitta ya tuntsire da dariya juyawa yayi yace "mahaukata da sannu sannu zaku fahimchi abinda ke gudana " juyawa yayi don ganin ko akaiw wanda ke ganinsa ganin bakowa ya gyrah court nashi ya wucce gidan sa....
Tofah babban magana Aminullahi how far.
Samira ce kwance akan gadon ta tana juyawa tana kuka mai chin zuchiya tunda suka dawo asibiti batawa kowa magana ba itta dai tasan meke damunta kwatsam taga an kashe wutar d"akin razana tayi tace "waye ne Please kudaina wahalar dani ba san me na muku ba" dawo da hasken akayi taga ba kowa tashi tayi ta fara tafiya a hankali tana d'an ganin_ganin ko ana binta hankali take tafiya a tunanin ta wai ta b'oya ne karu da mutum tayi tayi saurin ganin waye ne , daga 'kasa take ganin tufafin da yatsu irrin ta bil'adama lokacin da ta sauke idon ta chass akan wannan hallitar, wazata gani a gabanta kuwa idan ba.
ohhhhh A'kalamina ya tsaya chakk tsaban tsananin tsoro firgichi don haka my lovely sister zoki 'karasa musu wanan....
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️✍️✍️
share fissabillilah 🥰*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
PAGE 9️⃣➡️1️⃣0️⃣
Wa zata gani a gabanta kuwa idan ba wannan matar data gani da d'iyarta a asibiti matar sanye take da farar kaya tsawon matar harya wuce misali ga fuskar ta tayi fari fat ga wani jini na d'iga daga idanuwanta wadda inya d'igo k'asa har wani tafar-fasa yake yanzu kuwa matar harda ciki a jikinta cikinne ya fara juyi, Samira dake tsaye cike da tsananin tsoro numfashinta na barazanar d'aukewa jitayi wani abu ya fashe runtse idanuwanta tayi kukan jariri taji wani iri maisa mutum ya saki fitsari da sauri ta bud'e idanuwanta bakinta ne ya fara motsi ga idanuwa data zaro saka makon tozali da tayi da cikin matar nan ne ya fashe jaririn dake ciki ya fito ya nufo wajanta kansa a lauye tafe yake duk jini jikinsa yana kuka,
Matar ce ta mik'o mata hannu wadda yayi zank'alele cikin wata amon murya marar dad'i ta kama cewa "ki cecemu nida jaririna ki cecemu nida jaririnahhhhh numfashinta ne ya fara d'aukewa tana so tayi ihu amma ta kasa gashi tana so ma ta tuno da wata addu'a ma amma ina kamar an datse mata baki,
Jitai an kama hannuta cike da firgici ta waiga zuciyar tace ta kama bugawa da sauri da sauri yarinyar ta gani tana cewa itama ta taimakawa mamanta cike da gargad'i yarinyar tace "bana ce kubar gidan nan ba ku hanzarta barin gidan nan nacehhh"
Wani irin ihu ta buga saka makon gani da tayi jarire sun cika d'akin suna nufo ta sun cika mata kunne da kuka,
Dai-dai time d'in Innee na tahowa ai da sauri jin ihon jikanyarta da hanzari ta fada d'akin,
Wani irin jan birki tayi ganin wannan jariren sun juyo wajanta sallalami ta kama cikin rud'ewa tunkan takai iya ga addu'ar tana d'akko komai ya bace bat ai nan take itama ta zube a sume,
Da sauri Mommy da Daddy da suka juyo ihun Innee suka nufo d'akin salati suka kamayi ganin Samira a sume Innee ma haka cikin k'osa da wannan al'amari Mommy tace "tabbas akwai abin ke shirin faruwa nidai please Daddynsu ka nemo mutunan nan wadda Aminullah ya kawo kamar yasan wani abu dan gane da wannan murd'and'an gidan" ta idasa maganar cike da damuwa da sauri ta yayyafa masu ruwa farkawa sukai a firgice da sauri Samira ta rungume Mommy, Mommy tace "mi yake faruwa ne? Uhum na ganku cikin wannan yanayin?"
Zata bud'e baki tayi magana saita ji komai ya goge mata, Mommy ta k'ara tabbayarta ba amsa Innee ma dai duk wani abunda ta gani duk ta manta sai cewa tayi wai tana shigowa taji bacci ya d'auketa
Sai Samira tace "Mommy please nidai mubar gidan nan kawai" Daddy ne ya kalli d'iyar tashi yace "yanzu banda inda zamu zaunawa banda inda ya wuce nan amma zansan abinyi"
Aminullah ne zaune da Bilkisu tana kan ciyarsa sai shagwaba take mai d'an tattab'a ta yayi yace "matar Aminullah anya banyi ajiya a nan ba kuwa" yana tab'a cikinta da sauri ta tashi zunbur tana tunani lallai kuwa yaushe rabonda taga al'adarta wani abun tsalle ta buga tana k'ank'ameshi cike da tsananin murna tace "Habibi ya akai ka gane inada juna biyu?" Murmushi yayi mata sana yace "hmm lallai matar nan kin manta ni Likita ne" murmushi tayi tana k'ara rungume meshi shima cike yake da tsananin farin ciki dan sun dad'e ba haihuwa suna cikin wannan murna wayar Aminullah tayi k'ara da sauri ya zarota ya d'auka ganin Daddyn Samira ne ke kira,
Bayan sun gaisa Daddy yace "Aminullah ina so wannan mutanan ya dawo ina so in mai wasu tabbayoyi ne" cike da gamsuwa yace "inshallah zan kawoshi zuwa gobe" "to shikenan ngd sosai yaron kirki" cewar Daddy sallama sukai cike da mutumtawa,
Washe gari gari kuwa kamar yadda yayi al'k'awari suna zaune a falo saiga shi sun shigo da wannan mutanan yanzu shiga ce yayi irin ta kamala daka zaunawa sukai Kaka zaiyi magana Daddy ya tsayar dashi yace "please Kaka daga ganin mutunan bazai cetar damu ba kabarsa muga wane irin taimako zai bamu"
Shuru falon ya d'auka sana mutunan ya fara magana cike da kamala yace "kamar yadda na fara baku labari cewa akwai abunda ya faru a gidan nan to tabbas hakane sai dai ni kaina bazan ce ga taka mai-mai ga abinda ya faru ba nidai sani na akwai matar da zata iya bada tarihin gidan nan da abinda ya faru saboda itace tayi makwaftaka dasu wadda suka zauna wannan gida ita wancan lokacin tana zauna ne da iyayanta waccan gidan wadda yake mallakin su wannan yaro Aminullah, to shekaru da yawa dole sai mun nemo matar duk inda take dan yanzu ta tsofa gaskiya Sana abu na gaba" yad'an tsagaita sana yace "Ni gaskiya ba mutum bane kamar ku ni rauhani nine wadda bama citarwa kuma musulmai ne"
Cike da rud'ewa da kuma tsoro suke binsa da kallo bare Innee sai zare ido take Aminullah kanga abin ya rud'e sa dajin cewa ba mutum bane,
Daddy ne yayi k'arfin halin cewa "to bawan Allah bazamu iya tashi daga gidan bane mu rabo da matsalar?"
Wannan bawan Allah yace "gaskiya ai tunda kuka riga kuka shugo sa to koda kun fita shi wannan mai gidan shima RUHIN sa zai dawo ne domin cikar borin sa wadda bai cikasa ba zamanin daya wuce kuma zai dawo jikin d'an Adam ne wadda zai iya shigar kowa a cikin ku amma dole sai ma'au rata, sana itah Samira ya nunata yace ana yawan miki inkiya cewa kubar wannan gida to ba wasu bane sai RUHIN uwa da kuma d'iyarta wadda suma ranar da akai wani dare mai suna DARE BIYU komai ya faro har suka bar duniya wadda Allah bai bani sani ga miye ya faru ba sai ita wannan mata itace zata fiddamu cikin DUHU har mu zamu masalaha dan duk inda kukaje wannan RUHIN mijin yana tare daku dan shine BAK'IN RUHI kuma bazai taba rabuwa daku ba harsai ya cika muradinsa, Sana za'a k'ara DARE BIYU a wannan daren zai bayyana zai k'ara dawowa domin cika burinsa amma da taimako Allah indai munji abinda ya faro a gidan inshallah zamu san abinyi"
Ya idasa maganar cike da tabbatarwa cike da gamsuwa su duka suka bishi da Allah yasa a dace inda Aminullah yayi al'k'awarin nemo matar duk inda take inyaso in akasan inda take sai aje aji labarin musabbabin miye ya faru a cikin wannan gida....
****************** Sa'adha ce zaune sai lallashinta Sameer yake ya rasa mike damunta kuma tana so tasanar dashi damuwar ta amma data bud'e baki domin magana sai taga kamar ana gargad'inta ne
Cike da damuwa shima yake shafa kanta yana kwantar mata da hankali fita yayi yace "bari naje nad'an dawo" da to kawai ta bishi
Kamar jira ake ya fita wutar d'akin ta d'auke wani irin duhu ne ya mamaye d'akin Sa'adha kuwa dake zaune kan kuje da sauri ta tashi cike da tsananin tsoro hadari ne yayi gaggami sai walk'iya ake ga iska windows sai k'ara suke saki wadda da anyi walk'iya falau saita haske koh ina kamar safiya cikin haka aka sake wata walk'iyar inda nan Sa'adha ta hango wata mace mai dai kama da ita zaune tana kallon idanuwanta na fitar da wani bakin hayak'i ga gashin ta duk ya bud'e fuskarta kuwa duk an karceta duk ta b'aci da jini zuciyar tace ta bara bugawa saboda tsananin tsoro wata irin tsawa aka yi sai aka kece da wani irin ruwa mai k'arfin gaske cikin sauri Sa'adha ta k'ak'k'ame jikinta dariya ce aka kece da ata mai amsa kuwwa, runtse idanuwanta tayi ta tusa kanta a tsakanin cinyoyinta
Jitai an tab'a ta cike da wani irin firgici ta d'ago Sameer ta gani tsaye kanta ga haske ya dawo babu k'arar saukar ruwa babu walk'iyar nan da komai ya dawo normal cike da mamaki da tsoro ta tashi ta k'ak'k'ame shi cikin sauri ya zaune da ita a jikinsa,
A waje kuwa y'an mata duk da abinda ya faro amma sha'anin gabansu kawai suke canna hangi wata ta nufi gidan k'asa shiga kawai take ko tsoro babu a ranta dan itafa ta tab'a ganin wasu kayan mata a gidan k'asan nan kuma tasha alwashin saita sasu koda ta shiga ciki wajan duk yayi yana duk ta dabaibaye wajan ga kura kota ina amma haka ta kutsa kai har takai saitin wani akwati bud'e sa tayi ta fara zab'ar kaya dan kayane masu kyan gaske saida ta zab'a tana wani rangwad'a tana gwadawa da sauri ta d'auki wasu tana cewa "kai wannan zasuyi min kyau bari na sasu yau da dare rufewa tayi ta fito daga wajan
Da dare kuwa kowa na harkar gabansa wasu najin kid'a wasu zuk'e-zuk'e wasu cance suke ba abinda ya shamasu gaba fitowa tayi sanye da kayan da sauri wata ta tashi tace "Wow Maryam wannan kyau haka kin ganki kuwa" sai zuzzuta take ita kuwa Maryam dama ga iyaye dasan girma jitai wayar ta tayi k'ara matsawa tayi can nesa inda ba mutane ta juya baya gani tayi number da aka kirata ba suna ba number d'an tsaki tayi waigowar da zai ta fasa wata uwar k'ara wadda ba wadda ya jiyota bare ya kawo mata d'auki illa kuwa abinda ta gani ya girgiza wata mace ta gani rik'e da wata sharb'eb'iyar wuk'a matar ita ba sama ba ita ba k'asa ba tana wata mahaukaciyar dariya mai firgita RUHIN d'an Adam ta nunata da wuk'ar tace "lallai dole ki mutu rawar kai taja miki nayi al'k'awarin duk wadda yasa kayan nan sunansa gawa ke gaki isassa kohhhh ta k'are maganar cike da b'acin rai cike da tsananin tsoro Maryam zata bud'e baki domin magana matar ko ince aljanar ta d'aga wannan sharb'eb'iyar wukar sai akan Maryam kagaba d'aya ta d'auke mata kai........✍️😳
*Fateemah Rabi'u ce (ZAHRA ROYAL STAR)*✍️✍️✍️
Share and comment Fisabilillahi🥰🙏
☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
page 1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣
"Yanzu don Allah tafiya zakayi dear ina kasan mutanen nan ne, wai dole sai ka taimaka musu, ina kasan zaga same wanan tsuhuwar matar bayan abu ya d'au lokacin mai tsawo gaskiya abun nan da ban mamaki wallahi".
Janyo ta jikinsa yayi yafara romance nata yana mata rad'a a kunne ," ke kwantar da hankali ke sweety na inshallah za'adace duk wanda ya taimaka wa wane a rayuwar sa shima Allah zai taimake shi ta inda bai sane ba kawai ke aminchi mun zan shiga cikin garin Kano nafi sa rai cewa yanzu achan take duk da cewa Kano tumbin Giwa ce babban gari ne anmman nasha alwashin nemo ta a duk inda ke kinje masoyiyar Aminullahi adu'ah da fatan nasara zaki min , a wanan tafiyar da zanyi,"
'kan'kame sa tayi da kyau "to hubby na Allah sa a dace , anmman kamin alƙawarin cewa zaka dawo mu chigaba da rainon unborn namu,"
" kar kidamu a koyaushe ina tare dake ameen wanan ittace mace ta gari ," sanin logon matarshi yayi nan ya cire mata tunani da waswasin dake damunta, safiya nayi ya shirya mata kayanta da nashi ya fito tsaff dashi shiga motar shi yayi ya iso gidan ma'kobtan su
"Assallamu Alaikum" cewar Aminullahi yana shigowa samunsu yayi akan dining suna breakfast " ah ga d'an Albarka nan 'karaso mana ciki " cewar Daddy ganin da matarshi Samira ce ta mi'ke aunty Balki a d'akina zaki sau'ka ko ," murmurshi tayi don dai kar ta gwalle ta ba da'di yasa ta amsa mi'ka mata trolley Aminullahi yayi ta amsa ta hau samar bini dashi , da ido ya bita har saida INEEE ta lura da haka murmurshi manya tayi tace " gun tsaya kamar wasu gumaka" "ko iso dining table ayi breakfast daku Mana " cewar Mommy tana musu nuni .
Abunka da mai ciki tamkar bata chi abinchin gidan taba zama tayi ta gabza har Aminullahi yaji kunya, sallama da mutanin gidan yayi suka mai Rakiya har mota da adu'ah Allah bada nasarar nemo matar nan,
To fa sai dai muce all the best Mrs Aminullahi .
*****************************************
"waiyoo Allah mun shiga ukku mun kawo kanmu gidan mutuwar mu kullum da mutuwa ake tashi Mai Maryam tayi da ta chanchanchi muguwar kissa irrin wanan waiyoo Mommy na da man kin hannani zuwa gun nan anmman na mike 'karyar zani gidan bukin 'kawata a chan niger yau ga amfanin jin maganar iyayye gabaɗaya Ashe Mommy tasan mutuwa ta anan take yasa ta hanani zuwa duk zugin kune kawaye mussanm ma ke Sofie," Ummi ce tayi magamar tana kallon Sofie da ta zuba uban tagumi hararra ta dalla mata kana tace
" Kuma don ubanki sai naja 'kafarki nace sai kinzo ko , dukkan ku nafi ku shoga tashin hankali a ranar birthday na aka kashe babbar 'kawata ga Maryam ma da ado harda sar'kar gwal ammman aka cire mata kai akabar ganganr jiki a yashe kamar a wane film da na saba gani a gida, " fashewa da kuka na saman drower side tayi " wallahi duk bawan Nan bane. gaba na daga d'akin zuby sai na Maryam sai Sofie sai nawa a jire muki yakzu nema na kusan mutuwa idan aka kashe Sofie kina,"
daga saman gadon Sofie ta sau'ko "kan burau uban chan, ke moffy nece zan mutu ko kunya bakiji kina gayyamun to wallahi ƙarya ne banga uban da zai kashe ne in tsaya ba itta ma Maryam nin ai ganganchin sune ya zanga tokobi na tsaya bazan gudu ba,"
Moffy ce ta mi'ke tsaye "aikin banza anwa uwar kwarto fyd'e, ni kunga tafiya kowacce kawai tayi ta kanta anmman wanan abun sai mun lura sosai idan munason tsiratar da rayuwar mu, "
" ne kam an dai cuchi rayuwata wallahi Sofie Allah ya isa tsakanin na dake duk kice sillar jifane cikin wanan masifar da nabi maganar uwata ai da yamzu Ina Shan icecream hankali kwance , itta dai ta 'kifin shurun ta burinta kasai su bar Mata d'akin ta tashiga d'akin Maryam dun ta d'auko kayanta masu kyau tasha ado, don kayan Maryam na keana biyu Nan na musamman ne , bugun 'kofar d'akin akayi hakan yasa duk hankali su yayi kan 'kofar , bugawa aka Kuma yayi a karo ba biyu har rigi_rigin kumawa baya sukiye , Sofie ce tace " waye!!!? " cikin rawar muryarta.
Shiru sukaji chan akace idan bazaku bu'di ba zan shigo ta gini habawa ai gudu akafara moffy ce ta hanka'd'a Ummi har ta zube a'kasa tayi toilet, Sofie ce ta biyota garam zata rufe toilet non ta buge goshin Sofie da take cewa " don Allah bud'i na shiga ciki,." "wallahi ban bud'iwa ce Miki akayi Banda hankali kawai neme gun 'boya ,
Mime ce ta shiga cikin warldrop inda Sofie tayi 'kasan gado , ihu Ummi takiye kun ƙarya mun kafata ku taimaka ko 'boye ne Ina duk sun tafe sun barta ko tashi takasaye wasa da fittalar d'akin aka fara nan hankalin su ya tashi matukar gaske shikkinan yau ranar mutuwata ta zo Mommy, ke yafe mun , ban'kaja 'kofar akayi yarinya tagani i'yar 'karama Fara fatr kamar an shafamata farin 'kasa a jinkinta idon nan nata 'bola 'bola matsowa taye kusa da Ummi ta d'aga hanunta sama ta zare kanta , ta cire tayi baya , tafiya kan yakiye asama saitin kan Ummi yaye dake ihu adu'an ma takasa yi , razanani ihu ta buga wanda ya hargitsa i'yan matan,.
Kan ne yafara magana , haba Ummi tashi ke mayar min da kaina kinji ko bansan wa yacire mun shiva tashi ke gyrah min kaina",
" innahu min Sulaimaana wa innahu da sunan Allah, kukuki ganin mu bama ganin ku mu tsiratar da numfashin mu, " kiye mun Autar aljjanu" tun tsirawa sa dariya kainin yaye ganganr jikin ne ya matso hannu tasa ta mayar da kanta ta d'ago gadon da Sofie take ta wullar a 'kife sake tin tsirawa da dariyar tayi , sanan ta 'bacce ɓatt suma dukka biyun sukayi a gun ,
Security ne guda biyu da gudu sukaji sautin fa'duwar abu saurin zuwa gun sukayi suka zaro bindigar hannu tira 'kofar sukayi nan sukaga komai net kamar ko sauro bai zauna agunba balle d'an Adam da Ummi da Sofie kwamce agado kamar masu barchi qjiyar zuchiya suka sauke a tare suka rufe musu 'kofar,
Bayan wane lokachin kowacce ta fotoo a ma'boyarta tana son magana akan abunda tagani amman ya faskara Ummi da Sofie kuma kwanchiyar hankali ya 'kare musu gani sukiyi ko mafarki ne ko gaske ne oho nan kuwacce ta tatfi zuwa d'akin ta,
Da missalin 'karfe sha biyu na dare Mimee ce tafitoo d'akin ta cikin sand'a ta shiga wane d'akin mai kyau da yakasance ba makule kasamcewar tunda aka kashe Maryam ana binchiki a ciki shoga tayi ta kunna fittilla d'akin ta hango Waldrop bud'iwa taye cikin sand'a ta ga wasu kaya masu matikar kyau "oh ne Mimee ko ina Maryam ta saya kaya nan maau shigin kyau oho" d'aukar su tayi yayi guda goma ,ta ajiye su , tareda sa wane zazzafan riga tamkar sleeping drees tq w "hooo zanyi chiliing na gobe da su ta ajiyi a
saura 'kasan kayanta ta hau yin barchi hankali kwance ,
"Shegiya 'barauniyar kaya na kinyi kuskure d'aukan man ajiyata a wanan d'akin nan ko bil'adama Nan an xuba muku taurin kai , kayan na ne ba wacce ta isa ta d'auka min ," a razane Mimee ta farka ta fara kunna boom na side bed , daga 'kafa ta kafe Ido infa ta hango zara _zaratan farce masu muni da girma har takai saman kqnta wane uban ihu ta buga ta sake fitsari a shimfiɗ'ar ta , dariyar ta buga mata "keeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeee" zubewa Mimee tayi tafara kakarwa da yatsa ta nuna ta sama ta d'aga ta tafara shillo da ita a d'akin itta kuwa sai ihu takiye bud'i bakinta tayi tamkar zata had'iyi ta ganin cikin bqkin Mimee tayi nan ta hango jini kwaramye a cikin sa kamar yana mallala ya wanke godam sha'katawar nasu sanya farchin ta taye ta cikin chibyar ta ta zaro wasu kayan cikinta wahe tini ta zube a 'kasa ta zama matachiyyar gawa ,
Gaba-d'aya iyan gidan nan suka taro lallai lallai a musu hanyar cikin wanan gidan sha'katawar an fiddasu waje domin bazasu jure mutuwar mutum d'auki d'aya d'aya da ake musu ba nan wane ganin yau ma antashi da mummunar mutuwar Mimee, nan wane tsohon security ya gyrah murya yace " ba wanda zai bar gidan nan sai dai dukka mu mutu a cikin sa tunda naga mai kama da wata baiwar Allah da aka zallunta a chan shikaru baya a gidan nan nasan lokachin dawowar ta d'aukar fansa ya gabato , nakanji sautin muryar ta tana cewa zan dawo !!! zan dawo!!! d'aukar fansata duk daren dad'iwa,.....
Daga al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞
Share & comment fissabillilah 🥰
Barka da ranar juma'a , don't forget to read Suratul kahfi 🥰🥰*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
PAGE 1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣
Tafiyar Aminullah da kwana biyu dare ne sosai wadda duhun sa yayi yawa wadda ko tafin hannunka baka iya gani
Ga wani hadari da yayi gaggami sai walk'iya ake wadda daga gani kasan koda yaushe ruwa na iya sakkowa,
Samira tayi d'ai-d'ai akan gado sai bacci take Iliham na kusa da ita wani ihu tayi ga mamakin ta ba wadda yajita gashi so take ta tashi amma ta kasa kamar in d'aure mata jiki so take ta tab'a Iliham dake kusa da ita tana kiran sunanta da k'arfi amma ina kwata-kwata muryar bata fita, wasu irin hawaye ne ke zuba daga fuskar ta daga kanta tayi sama wani zaro ido tayi duk da d'akin duhu ne walk'iyar da akai shiya taimaka mata ta hango abin saman silin d'in d'akin wannan yarinyar ce sama kamar fanka sai juyi take tana wage wargajejan bakin wadda yake d'auke da wasu irin hakura barasa kyan gani tana aiko ma da Samira wani kallo irin na gargad'in cewar basuji maganar ta ba,
Samira ku saboda da tsananin tsoro jitai jikinta ya kulle mararta ta juya wani irin ciwon ciki ne ya tasu mata lokacin jitayi al'adarta na bimata kama tasan ba lokacin take ba amma ta kusa amma wannan tsoro ya haifar mata da zowanta,
Juyi take so tayi saboda azabar da take ji na ciwon cikin su take tayi magana amma kamar an d'aure mata bakine gashi jikinta har wani rawa yake saboda azaba
Jitayi bakinta kamar an fizgo addu'a ta zata da k'arfi jitayi lokaci guda komai ya dawo dai-dai tashi tayi da sauri ta sauka tana tafiya a duduk'e har takai band'aki ta gyara jikinta sai murk'ususu take ta kwanta gan gado jitai kamar ina ja mata gashi hana mata dariya a saitin kunnanta haka ta kwana batai bacci ba har gari ya waye sai gaba nin asuba sana komai ya lafa mata wani baccin wahala ya sureta.
A wajan Aminullah kuwa koda ya isa hotal ya kama ya Kira wani abokinsa mai suna Jamilu koda yazo hotal bayan sun gaisa Aminullah ke mai bayanin cewa yazo neman wata matane cike da d'an mamaki Jamilu yace "to amma Allah yasa dai kana da picture d'inta da sauri Aminullah yace "ehh saboda na samu picture d'in a gina data zauna gashi ma ka gani" yana mik'a mai picture d'in
Kalla yayi lokaci guda ya zaro ido da sauri Aminullah yace "koka santa ne?" Cike da d'an mamaki yace "kware kuwa na santa a wata unguwa amma yanzu dai tashi muje da sauri anguwar Allah yasa mu dace"
Da sauri Aminullah ya tashi ya shirya suka d'au hanyar anguwar koda suka isa saida suka aika yaro yayi sallama da wadda yake cikin gida wata yarinyar ce ta lek'o da sauri Aminullah yayi mata sallama amsawa tayi tana masu kallon rashin sani da sauri Aminullah da lura da haka yace "baiwar Allah munzo neman wata baiwar Allah ne a nan wadda muka ji labarin nan gidan take", ya idasa maganar yana nuna mata picture d'in matar d'an kallon tayi sosai tace Allah sarki Hafsat kenan amma kunyi rashin sa'a dan kuwa sun kwana biyu da tashi daga nan unguwar Gaskiya amma yayana kamar yasan inda suka koma amma yanzu yana Abuja wajan aiki sai dai inya dawo amma inaga sai nan da sati biyu ko uku in zaku iya jira to" ta idasa maganar tana kallon su,
Aminullah kuwa sauke ajiyar zuciya ya kasa cewa komai shidai mafatanshi Allah yasa yayan nata yasan inda Hafsat d'in take sai Jamilu ne yayi saurin cewa "ba matsala ki bamu number ki kota yayan naki mana zamu iya jira ai" da sauri tace "gaskiya yayana baya d'aukar number kokun kira ba lallai ma ku samai ba amma ga number ta indai ya iso zan sanar daku" "to shikenan mun gode fah" cewar Aminullah tafiya sukai cike da jimamin abun da fatan samunta nan kusa koya koma gida a warware wannan cekwakiya......
******************Da sauri mutanan wajan suka kalle sa ganin yayi katob'ara da sauri yace "ina nufin saifa kunyi taka tsantsan a gidan nan duk zaku iya wucewa duk wuce sukai jikinsu a sanyaye da nadamar zuwa wannan waje gashi suna su su koma gida amma ba hali sudai wannan tafiya ta zamar masu (BAK'AR TAFIYA Nah Meenat A Yandoma),
Shi kuwa security d'in zufa ya sharce yace dole mai gida yana doro a k'asar nan zan sanar dashi abin yake faruwa gashi ma kwata-kwata yaje yayi zamansa a wata k'asa yak'i dawowa yabar mutane da masifa,
Sa'adha kuwa yau kwata-kwata zazzabe ne ya rufe ta zaune Sameer yake yana lallaminta akan ta ci abinci wadda kallonsa take bai dad'e da fita ba dan samo mata abinci amma da fitar sa ya dawo tashi yayi ya shiga band'aki shuru-shuru bai fito ba jitai an bud'e k'ofar shigowa da sauri ta tashi zaune cike da gigicewa kanta ta faraji ya fara juyawa kallon k'ofar take Sameer ne ke shigowa da abinci hannunsa da alama yanzu ya sayo shi ya dawo kallonsa take tana kallon k'ofar band'aki kallon abincin da waccan a ajiye gani tayi ba komai wajan da sauri ta tashi tsaye ta dafe kanta da sauri Sameer ya kamata yana kiran sunanta "Sa'adha!!! Sa'adha!!! Lafiya kike kuwa? Tashi kisha magani ga abinci" gani yayi bata motsi cike da tashin hankali ya fara girgiza ta gani yayi suma tayi da sauri ya d'akko ruwa ya yayyafa mata wani numfashi taja k'ak'k'ame sa tayi cike da tsoro tace "Sameer kalar kafa na gani irinka ya zo da abinci wai inci kuma yana band'aki kaje ga duba" maganar take cike da fitar hayyaci gani yayi bata cikin hayyacinta d'an kwantar da ita yayi ya bud'e band'akin ba komai ciki da sauri ta zaro ido shin koda ta haukace ne wasu irin hawaye ne ya shiga bin k'uncinta da sauri Sameer ya dawo kusa da ita yace "please Sa'adha ki daina damuwa amma ba komai a d'akin nan ki daina tunani da yawa duk shi ke jawo miki haka" saida yaga hankalinta yad'an kwanta yace "bari inje ind'an watsa ruwa" ai da sauri ta tashi zunbur ta k'ak'k'ame shi tana kuka wai ba inda zashi ya barta ta k'ara ganin wani abun cike da tausayinta ya zauna yana k'ara lallab'ata cewar ba abinda zai sameta yanzu zai dawo sai ya da gaske da gyar ya fita ai kuwa kamar jira ake ya fita taji an bud'e band'aki za'a fito cike da tsananin tsoro take kallon k'ofar zuciyar ta sab'o da bugawar da take kamar ta faso girjinta ta fito..........✍️
*Fateemah Rabi'u ce (ZAHRA ROYAL STAR)*✍️✍️✍️
Share And Comment Fisabilillahi🙏🥰
*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
15 AND 16
Bayan sati biyu yau Aminullahi ya kuma domin samun cikkin bayani akan yayyan yarinyar wayar sace ta dauki 'kara ya ajiye turare dayaki fisawa " sallama yayi nan naji yace " okay ya dawo ma kinan Alhamdullah ai daman yau ina shirin dawowa gidan naku , " murmurshi yayyi ya kashe wayan key kawai ya d'auka yayi gaba da abokin nasa .
Koda suka isa gidan sun sami yayyan nata cikin mutuntawa suka gaisa da girma ma juna nan ya gayyamai abunda ke tafi dashi da uzurin sa ," to babban magana Aminullahi tabbas nasan inda ta kuma anmman matsalar d'ayace ku bare gobe mu kama hanya Allah sa Kuma mu dace " ameen suka amsa , cikin alamu samun nasara , Aminullahi ya Kuma domin shiryawa.
*****************************************
Cike da tsananin tsoro take kallon k'ofar zuciyar ta sab'o da bugawar da take kamar ta faso girjinta ta fito, jan bargon jikinta akayi da isa ma ratsa cikin 'gashi Jan 'kafafun ta ta nad'i shi da cikinta ta takure gu d'aya tana mai runtse da ido saboda kar ta bud'i idon taga ba dai_dai ba,
"Sa'adha ke tashi ga abinchin ke bazaki ce nawa ba wai ,?" jin an ambachi sunan ta da muryar Sameer yasa ta kanne ido d'aya ta Lego ihu ta buga ganin abinchin duk kan majizai da kunnamai cikin plate nin , dariya ya buga da yasa d'akin girgiza cikin sautin amo yace " fansa ta!!! fansa ta kice !!! kicee sillar komai ki fitooo sararri ko na hallaka illahirn gidan sha'katawar nan. " wanan sautin ya sa doddon kunnen Sa'adha da'ukewa gaba d'aya, bszstp ba tsammani ya nuna ta da yatsa ta bud'i kwalla_kwallan idanun ta tana lelo a sama , gogguwace mai tsanani 'karfi ta taso daga gidan sha'kawatar nepa ya d'auki , sai tsawa da walƙiya da ya razana illahirin mutanen dake rayuwa a wanan gidan labulle kowane d'aki na rawa da motsawa da 'karfinsa .
"Innalillahi wa ina iallhin raji'oun, annoba ta iso garimu shikkinan yau ma za'ayi kissan kai ko gawar wa zai bayyana a safiyar gobe Allah ka ceccemu ne fa tunda naga mai kama da wancan matar nasan cewa za'a tafka babban kuskure da yawaitan zubar jini a gidan nan , gashi Alhaji baya nan ko waya ta ma bai d'auka ba, ha'kika ya barmu cikin tashin hankali da masifu watarana zamu waye gari kowa sai ya mutu kai harta tsuntsaye idan sunbi wanan gidan ina sa ran zasu zama gawa"
Tsawar da aka buga ne ya sa tsoho dawo wa daga duniyar tunanin sa yana bargo yana buga dukan adu'a da yazo daga bakinsa haɗawa kawai yakiye
(may be harda adu'a shiga toilet 🤣).
Dai dai lokacin da na hango 'kiftawa inuwar dogon abu tamkar bishiyar kuka da ya ri'ga a cikin daji walƙiya ce ta haska chan naga fuskar Sa'adha tamkar wata zakanya sai hucce taki ta na zolo da duguwar harshinta dake waje wanda zaratan ha'kuran bakinta suka sauya kammani gaba-daya ido d'aya ya ma'kale a saman goshinta ,gashin kanta a barbaji ,sai zare ido take ,
Chan na hango wane security na bugun wata yarinya kyakyawar gaske da bazata wucce shikaru goma sha tara ba " ohh kun iya baiwa wasu masu kud'i gangan jikin ku muna ganin ku ,ko yau na ganki kina wanka da wane guy nan masu hannu da shuni, anmman dake mu gadin ku muke cewa akayi mike duwatsu ne mu bamajin sha'awar mace ,
D'ayan ya matso yana chan wandon jikinsa zuwa 'kasa wallahi oga kana 'bata mana time, mu ra'kashi kawai ai ansaba bani gu Ni nafara kamar kai kam da sauran ka dubi fa yanda, " bai gama maganar ba aka buga tsawa da ya basu mamaki " tunda uwata ta haifini yau naji sautin tsawar aradu kamar a ƙwaƙwalwa ta aka sauki ",
Tuni sun lafta ta da 'kasa duk sun biyu sun afka mata cikin mummunar yanayin rayuwar su , " oga duba kamar bata numfashi kai duk shigiyar yan'kanta nan ta kasa 'daukar maza biyu akan ta ashe ma sabuwa ce ," dariya yaye " kai ta mutu fa" le'kata yayi yayyafa mata ruwa " tabbas ta mutu oga to ya zamuyi " yauwa oga tunda ana kissa a gidan nan ai bamu da matsala mata náwa muka musu fyad'i kuma sirrin mu bai tunu ba",
Iskace tayi gaba dasu duk biyun suka fara shillo a sama juyawan da zasuyi suka hango gaba_daya ruwan dake sau'kowa ya zama jini mai muguwar wari da 'karni ,ihun oga ya buga , ( ihunka banza sunan wane gari kinan)
wujijjiga dasu akiye a sararin samaniya sai rusa ihu sukiye kansu ta had'a ta gura filli guda, ta zura hannu daga 'kasar chibiyar su ta 'balla musu gabansa daga hanji da jijjiyar da ya haɗa musu ihu mai razanarwa suka buga nan suka zube a 'kasa suna matattu,, dariya ta buga ta 'bacce 'batt ,
Ranar Monday da misalin karfe goma na safiya , jirgi mai 'kirar jeeb fara ce ta sau'ko daga kasar Dubai, security ne kusan goma cikin shigar suit da bakar shoe, su ka jira mota guda goma sha biyu , saukowa yakiye daga saman step na jirgin sanyaye yaki cikin white suit da white cover shoe ya sa sirrin glass a idon sa, Black beuty be Wanda girma yafa kamashi, dake mai kudi ne kamar d'an shikkara tallatin a duniya,
Tamau ya d'aure fuska security ya bude mai mota '"ya'laɓai barka da zuwa" karaf ya wankan ma manager gidan mari " wani irrin rashin hankali kukiyi a gidan sha'katawar tawa ace ssi kisssan kai akiyi a ciki mahaukata bazaku kashi makashin ba," ya'laɓai kayi haƙuri abun yafe 'karfin mu ne Bama sanin kissar sai nufa gawa kamar fatalwa ko aljannu ne" dariya ya fashe dashi " a duniya wayagaya muku akai fatalwa da aljjanu mahaukata kawai ne zabga fatalwa kuma sai na shige kowa yi ne,
Buɗi gate nin akayi dai dai da fitowar Sa'adha sa'kale da hannun Sameer ssi murmurshi yakiye nan ya fara bautawa da bodyguard suna taki Mai baya d'ago idon sa yayi dai dai da da:ga idon Sa'adha, ruɗiwa yayi lokacin guda ya nuna ta yatssa bakin sa na rawa ya zabura yace "....................✍️✍️✍️✍️
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Comments and share please 🥰🙏
*☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
PAGE 1️⃣7️⃣➡️1️⃣8️⃣
Koda Aminullah ya shiryo daga shi sai wadda zai rakashi wato Salim kenan dan Jamilu yayi tafiya,
Kama hanya sukai a cikin mota suna d'an tattauna abin da Salim wadda shima abun ya girgiza sa kuma yayi niyar bada taimako dan yace harda shi za'a koma dan magance matsalar,
Salim ya kasan kyakkyawan gaske ne matashi ne wadda bai wuce shekara 29 ba zuwa 30 Yana da barkwanci sosai da san mutane yana tausayi kamar mace d'abi'arsa ce wannan.
Koda suka isa gidan shiga kawai sukai dan Salim ya santa sosai da jikokin da take rik'e dasu sun san Salim sosai shi yasa suka shiga kai tsaye cike da mamaki jikanyarta mai suna Ikilima tace "Ya Salim kaine yau da kanka?" "Bari kedai k'anwata mune tafe Allah yasa dai Innah Hafsat tana nan?" Ya fad'a dai-dai sun zauna kan kojera,
D'akko ruwa tayi da lemo tana ajiye masu tace "ai kuwa kunyi sa'a tana nan kasan bata lafiya sosai so tana nan bari nasa Nahna ta taimaka mu d'an kamota saboda da k'afarta bata iya takawa sosai" ta idasa tana kiran Nahna!!! Nahna!!!" "Na'am" ta amsa tana k'araso wa cike da girmamawa ta gaidasu amsawa sukai cike da mutumtawa Ikilima tace "muje ciki suna so suga Innah ne" to ta amsa shiga sukai ba'a wani dad'e ba suka fiddo ta zaunar da ita sukai kan kujera,
Aminullah dake kallonta cike da tausayawa dan Gsky ta tsofa sosai a ziciyarsa kuwa cewa gaskiya da alama abinda ya faro a gidan nan da dad'ewa katse tunanin yayi da gaida ta amsawa tayi cike da dattako tana jan Salim kan cewa ya yada su.
Bayan nan Salim ya fara koro mata bayani abinda ya kawosu ai Innah Hafsat najin wannan magana tari ya sark'eta cike da tsoron abin a ranta na shekarun da suka shud'e, da sauri Ikilima ta bata ruwa tana cewa "wannan abun zai yiwu kuwa bafa asu ana takura mata bakwa ganin jikin nata sai a hankali dan Allah ko rabo da ita da wannan labarin pls" ta idasa maganar cike da tausayin Kakar tasu,
Da sauri Innah Hafsat tace "a'a barsu zan gaya masu komai dan gane da abinda ya faro a cikin wannan gida duk da na tsofa hakan baisa na manta da komai ba saboda da tsananin rud'anin dake cikin labarin"
Ta idasa maganar tana kallon su gyara zama sukai sosai suna fuskantarta inda su Ikilima suka basu waje, ta fara da cewa
*WAIWAYE*
A wancan lokacin na kasan nida iyaye na muna makwaftaka da wannan gidan wadda wasu mutane ke zaune mai gidan sunansa Abubakar da matarsa mai suna Badeeyya suna da d'iya mace mai suna Hanan sai cikin dake jikin Badeeyya wadda haihuwa yau ko gobe Badeeyya tana kirki Gaskiya da d'iyarta kyakkyawa wadda bata wuce shekara biyar 5 ba suna da wata bishiya a wajan gidan wadda take fidda wasu irin firanni masu k'amshi na kasan ina sun wannan fulawowiyin Ina yawan zuwa dumin d'iba idan naje mijinta Abubakar ya kasance bayada sakin fuska ko kad'an baya dariya yana bak'ar zuciya a lokacin yana wani buri a ransa na cewa kota halin yayane saifa an haifar mai namiji wadda akan yasa shi ya shiga aikata Asiri shirka wadda ya kasance ya zama bukan kansa da kansa wadda wannan buri indai zai cika sa saiya salwantar da d'iya mace wadda bata wuce shekara biyar 5 ba dan nima lokacin bana wuce shekara biyar d'in,
A kullum innazo yana zaremin ido dasan kamani danya cika wannan bak'in k'od'irin a kaina saida Allah baya basa sa'a a kaina gashi a lokacin saura kwana d'aya ayi DARE BIYU kuma a wannan daren zai cika burinsa,
Kamar kullum garin saiyayi lullufe daka gani kasan cewa dare biyun za'ai wadda anata sanarwa a redeo da talabishan cewa kuwa karya fita a wannan rana sai dai ni ganin cewa kusane na fita domin d'ebo fulawowiyi koda na fita yana zaune wajan takowa yayi kusa dani ban sani ba naji an kamani wutsil-wutsil na farayi ina kuka dan ina ba'ain tsoron sa kamar daga sama mukaji muryar Badeeyya tana cewa "haba ka saketa mana zo maza ki d'iba mi kake hakane Wai" ta idasa tana jawoni ko d'iba banyi ba na fizge na nufi wani waje na lab'e ta wajan gidan dan lokacin kamar ance kar in tafi,
Kallon matarsa yake cike da b'acin rai tana so ta ruguza mai harka duk yadda za'ai zaifa ya ciki burinsa ko akan d'iyarsa ne kuwa wani murmushi yayi jin ya samu mafita da sauri ya koma gida Badeeyya kuwa ta d'an tsaya tana kallon yanayin garin dake had'ewa rana na shiga cikin duhu,
A cikin gida kuwa Hanan ce zaune sai wasanta take tana ganin Babanta ta tashi cike da murna ta nufe shi kama hannunta yayi yace "kina so muyi wasa?" Cike da yarinyata ta amsa tana tsalle ya k'ara cewa "to ki runtse idonki saina ce ki bud'e sana" Allah sarki ita kuwa yarinya ganin Babanta ne bata san mizai faru ba ta runtse, kama hannunta yayi suna tayi har yakai sai tin wani d'akinsa na tsafi ba wadda ke shiga d'ikin saishi ko matarsa bata isa ta shiga d'akin ba sunsha fad'a da ita akan d'akin,
Suna shiga ya zaunar da ita akan wani abu ina k'ara mata wasa akan karta bud'e idanuwanta fa wata sharb'eb'iyar wuk'a ya d'akko saitin yarinyar ya tsaya wasu irin surutai ya fara a hankali wani irin yare yana karanto abubuwan tsafinsa dai-dai dare ya gama mamaye garin dai-dai lokacin ya daga wannan wuk'ar ya d'aukewa yarinyar sa kai gaba d'aya jani ne ya fara tartsatso masa har fuskarsa dai-dai lokacin Badeeyya taji gabanta ya yanke ya fad'i nufu cikin gidan tayi da sauri kamar ana ingizata ta nufi d'akin da bata tab'a shiga ba tana shiga dai-dai lokacin da yake salwantar da rayuwar d'iyarsa wani irin aban ihu ta buga ta tana zaro ido cike da tsananin tsoro da mamaki take takawa a hankali har taje gaban da gawar d'iyarta shi cike da rashin tsoro da bushewar zuciya yake kallonta ba alamar nadama a idanuwansa cike da tsawa Badeeyya ta nunasa da yatsa tace "mi kayi haka mi kaiwa d'iyarkahhhh " cike da tsawa da fitar hayyaci kuka take sosai har tana shid'ewa cike da rashin tsoro ya fara bata amsa da kuma burin da zai cika cike da mamaki da jahilci take kallon sa d'aukar wuk'ar daya kashe mata d'iya tayi tana nunasa da ita tace "ashe kae dabbane ban sani ba ashe ina tare da k'asurgumin jahili ban sani ba a yau nayi danasanin kasancewa tare dakai ba burinka ka haifi da namiji ba to bari in kashe kaina da abinda yake ciki na sai muga ta inda burin naka zai cika" da gama maganar ta ta d'aga wuk'ar ta chakama cikinta ta lume chan ciki har saida ta b'ollo bayanta fad'uwa tayi wajan ko shurawa bataiba wani abun ihu ya buga yana k'arasuwa wajanta amma ina ta riga ta aiwatar wani ihu ya sake yi wadda har gidan da dajin na girgiza fitowa yayi shi kuma ya nufi wata rijiya mai zurfin gaske wadda ke nesa da gidan saida ya waiga baiga kuwa sana yace "nima zan mutu kamar yadda kuka mutu amma wllhy saina dawo saina cika burina ko RUHI na zai sa salama" yana gama fad'ar haka ya fad'a rijiyar,
Ni kuwa da komai ya faru a idona tsoro ne ya hanani motsi dan har fitsari na saki koda na koma gida a gigice na matsama iyayena kan cewa mubar wajan da gidan kwata-kwata mu koma cikin gari dama ninasa mu zauna wajan iyayena suna sona sosai shi yasa ko kwana d'aya bamu k'araba muka bar wajan ba shiri.
Back to story
Ta idasa labarin cike da jimami da alhili har wata zufa take, Aminullah kuwa da Salim baki ya k'ara mutuwa sai gumi suke wannan labari ya girgiza su matuk'a gaya basu tab'a tunanin haka abin yake ba,
Godiya sukai mata sosai sana sukai sallama koda suka fito Aminullah yace "to Abokina banga ta zama ba yanzu hanyar gida zan kama domin sanar dasu komai" da sauri Salim yace "tare zamu dai inshallah"
Ai kuwa kamar yadda sukace Salim saida ya koma gida ya shirya sana saka d'au hanyar gida basu wani dad'e ba suka isa kai tsaye gidan su Samira suka nufa daf da zasu shiga gidan sukaga wannan Rauhanin tsaye cike da d'an mamaki Aminullah yake kallonsa sai kuma ya tuna bafa mutum bane , Rauhanin yace "ai nima yanzu nasan labarin dan tare dani mukaje dan dai nasa bazaku iya gani naba" cike da kawar da mamakin dake ransu dan har Salim yasan labarin Rauhanin su duka suka rank'aya cikin gidan,
Koda suka isa sunyi sa'a kuwa duk suna falon Samira da duk ta d'an rame ai kuwa suna shigowa ba inda idonta ya sauka sai akan Salim gabanta ne taji ya fad'i shima a wajansa hakane tunda ya d'ora idonsa a kanta yaji wani irin tausayinta har cikin ransa zaunawa sukai suna gaisawa inda Innee tana ganin mutunan nan ta tsuke bakinta tayi shuru da tana shirin yin magana bayan sun zauna Daddy da Mommy suka fara tanbayar Aminullah ya hanya bayan ya amsa ya gyra zama yace " to anyi nasara dai Alhmdllhi an samo tarihin gidan nan kuma yanzu zan sanar da ku" gyara zama sukai gaba d'aya suna bada hankalin su Aminullah ya fara zayyano masu komai abinda Inna Hafsat ta sanar dasu game da abinda ya faru gidan da gama bada labarin kowa na falon saida ya girgiza da jin wannan murd'and'an abu Samira kuwa dake tsaye saboda labarin ya gigita ta har takai da mik'ewa tsaye jirine ta fara gani dishi-dishi fad'uwa tayi a sume da sauri Salim dake kusa da ita da saurin dabai san ya iyaba ya tare ta hannunsa.........
****************** Alhaji Adam kuwa daya zabura yana nuna Sa'adha zaro wata bindiga yayi yana nunata da ita yana cewa "baki mutu ba ashe to bari na kashe ki kona k'ara kashe ki" ya idasa yana zazzare ido da sauri Sameer ya shiga tsakiya yana cewa "ya hakan Alhaji mi kake cewa ne? wannan fa ba wadda kake nufi bace" dai-dai ya idasa maganar wani malami mai kamala yana isowa security d'in nan yaje ya kirasa dan wannan abun dole sai da malami Sa'adha kuwa dake b'oye bayan Sameer jikinta sai rawa yake,
Koda malamin ya karanci abin yace "Alhaji Adam dole fa saika bamu had'i kai zan kira ita mai wannan aikin dan wannan yarinya ba ita bace kamace kawai cike da gamsuwa,
Malamin ya fara karanto addu'oi da ayoyin al'k'ur ani wata irin guguwace ta turnik'e ila hirin wajan da wata k'ara mai firgitar wa Cike da wata amon murya wadda saita sa mutum fitsari naji ta fara magan a a mamakina a jikin Sameer ta bayyana da sauri Sa'adha dake kusa dashi ta matsa har tana shirin fad'uwa saboda gigicewa tace "miye na wani kirana mlm mi kake so da har ka kirani?" Mlm kuwa cike da malinta yace "shin miye dalilinki na bayya na jikin bawan Allah? Sana miye dalilinki na kashe mutane eyee?" Ya idasa ransa a d'an bace wata irin dariya mai amsa kuwwa ta shek'e da ita cike da wata irin murya wadda ta gauraye gaba d'aya gidan tace "d'aukar fansahhhh d'aukar fansahhhh mn amma yanzu zan sanar dakai mafarin labarin daya sa ni wannan d'aukar fansar" mlm yace "muna sauraranki cike da raunin abunda ya faru da ita ta fara bada labari duk a cikin Sameer take magana.
*WAIWAYE*
Ni dai sunana Nurulhuda Alhaji Adam mijina nane tun asali auran Soyayya mukai dashi ya na sona sosai muna rayuwarmu a wannan gida cike da farin-ciki sai dai mi lokaci guda Adam ya fara chanza halaye ina ganin sauyi tattare dashi baya bani hakkina na aure kullum innayi korafi sai yace na cika jaraba da yawa yayi tsaki ya juyamin baya ya kwana ashe ban sani ba mijina ya fara bin matan banza ne ni banda labari kamar kullum yauma saida ga mamakina ina nemansa cikin Soyayya ya biya min buk'atata yana lallab'a ni kan cewa gobe za'a kaine sayayya domin yana so ya faranta min naji dad'i haka sosai sai dae ban sani ba ashe wata karuwarsa zai kawo a gidan baiso na sani ne a wannan daren ne ni kuma na samu ciki wadda ni kaina bansan dashi ba,
Washe gari kuwa kamar yadda yace bayan na shirya yana zaune nace "ya gana baka shirya bane?" Wani kallo yayi min yace "No ai bada ni za'aba kije kawai driver ya kaiki" banji dad'i ba amma haka na hakura muka wuce bayan tafiya kuwa karuwar tasa ta zu suka shige d'akina na sunna suna aikata masha'arsu akan gado na na sannu baiyi zaton dawowa ta da wuriba dan in na tafi sayayya ina dad'ewa sai dae wannan Karan banyi ba,
Koda na dawo da farin-ciki na na fad'a d'akin wani irin salati naja ina runtse idanuwana zuciya ta na bugawa da sauri shi kuwa cike da borin kunya ya tashi yasa kayansa karuwar ma da gudu tabar gidan kuka nake sosai zuciya ta na wani irin zafi nace "ashe ma'ana ta kake ci shin mina rageka dashi Adam ka fad'amin?" Tana kama kwalar rigarsa tana kuka iya k'arfinta shi kuwa wata sanarta ce tazo mai da b'acin rai wanchakar da ita yayi ya kifa mata fari har guda biyu sana ya nunata da yatsa yace "dama bana sonki bana ra'ayinki keke wahalar da kanki kuma nasan zaki b'ata min suna saboda haka yanzu zan kasheki in boye gawar ba wani mahaluk'in da ya isa gano inda kike" yana yin maganar yana dukanta yana bugata da bango har band'aki ya shiga ya cika baho da ruwa ya tsudduma kanta a ciki sana ya fiddo da ita waje yana kwallo da ita sai ihu take tana kuka jikinta duk jini dai-dai wajan wani gunki dake gidan ya buga kanta dashi iya k'arfinsa wata irin k'ara ta saki tana sallalami nan take numshinta yabar jikinta duk da haka saida yasa bindiga ya halbeta har sau biyu dai-dai kan cikina sana ya d'auki gawar ya kaita chan gidan k'asa na gidan ya jefar da ita cikin wani rami ya maida ya rufe duk wasu kayana na nan ya ebosu ya walchakar dasu,
Koda bayan mutuwa ta saboda Adam mai kud'i ne aka b'atar da labari na ba wadda ya k'ara tasowa dashi duk ma wadda zai shigar mai hanci indai akan maganar ne zai sa a kauda mutum ne daga doran duniya ne, ni kuma shi yasa na d'au d'amar d'aukar fansar shi yasa duk wasu y'an iska da suke zuwa gidan nan indai mutum d'in iskane saina kasheshi indai kaga nayi kisa to an tab'oni ne kuma bazan taba barin Alhaji Adam ya cigaba da rayuwa a duniya ba.........✍️✍️
*Fateemah Rabi'u ce (ZAHRA ROYAL STAR)* ✍️✍️✍️
Comment and share Fisabilillahi🥰🙏
☠️💀 RUHI BIYU☠️💀*
*Littafin had'aka*💪
MALLAKIN
*©Fateemah Rabi'u (ZAHRA ROYAL STAR)*
&
*K'ANWAR SOJA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
page 1️⃣9️⃣➡️2️⃣0️⃣
Samira kuwa dake tsaye saboda labarin ya gigita ta har takai da mik'ewa tsaye jirine ta fara gani dishi-dishi fad'uwa tayi a sume da sauri Salim dake kusa da ita da saurin dabai san ya iyaba ya tare ta da hannunsa.......
Ganin hakan gaba-d'aya suka mi'ke ciki da tsoro da fargabar abunda zai iya faruwa ,nan Rauhanin nan ya iso gabanta da ruwa a gorar sa yayyafama daga nan yasa hannunsa na dama akan goshinta ya kafe na tsawon minti goma , farkawa tayi a giggice tayo haramar tsala ihu da sauri Salim ya tareda da cewa "kwantar da hankalin ke ba 'abinda zai sameke dukka family kine anan " d'an zare ido yayi kad'an ganin a hanun Wanda ya ya d'auki ta fahintar hakan sai ya zaunar da ita dafa carpet tayo nan Rauhanin yabada umarnin da a taimaka mata tayi wanka ta sauya tufafin ta zuwa kalar jajjaye domin daga yanzu zuwa gobe za'ayi DARE BIYU kowa ya kasance a shiryi ta wanan hanyar ce kawai zamu kau da mugu muffida shi daga wanan duniyar gaba-d'aya , da izzinin Allah."
Cikin minti araba'in kachal sun kammala duk wane shirrin da zasuyi a inda Aminullahi da matarsa zasu kwana a wanan gidan , Rauhanin kuma na babban falour a zaune yana ta yin adu'ah a fakaice , ilham sai zare ido take gabaɗaya cikinta. ya mutu gani kawai take tamkar za'a kashe Mata i'yar uwa ta ne......
Tunda INEEE ta kuma dcakinta Don barchii abun ya faskara kasancewar tunda taji wanan kabarin cikinta ya kwance tsaban tsoron hallin fatalwa da aka sa jikarta a ciki Wanda da kad'an Kaka ya fitta daurewa akan lamarin kasancewar shi namiji ne.....
daga 'bangaren Mommy ma hakaa ta kasance alwalla kawai tayo domin rokon Allah da ya basu nasarrar fidda mugu da mugunta a jikin iyarta idan yaso ma abar gidan kowa ya hutta , Daddy Kam ya kasa zaune ya kasa kwanchiyar hankali gaba_daya sai yanzu yake tunanin abububwan da Samira takiye da abunda take fa'a Ashe duk gaskiya ne ,,
Aminullahi da yashiga d'aki da Sahibar sa cikin tunanin kala_kala kasancewar abunda zai iya faruwa gobe duk cikinsa a macce , a inda Sahibar matar shi take kulla da dukkan takunsa cikin hanzari ya shiga wanka sand'a tayi ta d'auko nakullin d'akin gaba-d'aya ta rufe shi ta waje murmurshi tayi ta juya da niyyar zuwa falour ta kwana a extra room.. Mommy da Daddy ne sukayi karo duk abunda ya faru a idon su ,domin sun fitto d'iban abunda zasuce ma cikinsu duk da cewa suna cikin tashin hankali sai don gudun ciwon olser,,
Nan suka cikka da mammaki , suka tambaye ta " ummm Mommy Daddy ku kwantar da hankalin ku tun ranar da Aminullahi ya fa'da gatuwar rijiyar nan gaba_daya ya chanza , adu'ah kawai nakiyi anmman Ina da tabbachin akaiw sarqaƙiya a tare dashi ya shiga Duhu cikin haske (my next book) Don haka a DARE BIYU da wanan Rauhanin su ne kawai zasu yayi wanan duhun ya fitta ya bar haske a gidan nan kasancewar na samu junna biyu ,,,
"Kwarai kuwa ruhin mugun yana jikin Aminullahi tabbas zargin ke gaskiya ne " cewar Rauhanin da ke tsaye yana jin duk abunda suka ce ,,,,,, " ko tafe ku shirya domin Dare biyu ya shigo yanzu kam komai zai iya faruwa a kulla da wanan 'karamar yarinyar da kyau kasancewar itta ma wanchan tamkar ta take Kar yazo mana a inda bamuyi tsammanin ba ." amsawa sukayi suka watse da waswasin daban _daban .
Nan suka bata key d'aki cikki da tsoro da fargabar abunda zai faru a Dare biyu...
Aminullahi koda ya fitto wanka yaga Balkisu Bata nan bai kawo komai a ransh8 ba don ya gaji tillis kwanchiya kawai yayi don baya cikin yanayin jin da'di ko tafiya da yayi ne mai nisa yasa ya gaji ohooo..
( lolz ance masu kud'i basa ciwon olser ko , to jinjiri ma naji yanzu kam ,, Allah ya bamu sau'ki dukkan cuttuttuka).
Mussaman aka bawa Salim d'akin kwana don girma ma ba'ko hakin gidan sune abinchin kala _kala aka zuba Mai anmman ba"abunda yace kasancewar baya cikin hankalin sa ganin Samira cikin tashin hankali da Kuma abunda zai faru a dare biyu...
mujeee zuwa the last page
me take faruwa a cikin Dare biyu nan .......
Chan tsakiyar dare iska ya sauya daga busawar da yakiye Mai hankali zuwa nai 'karfi _karfi saurin dake ratsa dajin ya 'kara sautiwa da irrin zanttutukan tauntaaye masu tsini sa taushi ,cikin rawar window's ymdake ke bada sautin 'kara 'bass 'bass ,sautin Aminullahi ne ke tashi daga saman d'akin sa " Balkisu!!! Balkisu!!! Balkisu!!!! wai kina Ina ne zaki rufe min 'kofa ?!!! Balkisu wai ina kike ne ? baki da hankalin ne zaki rufe ne a d'aki !!!!
Gaba_d'aya family sub fitto a three, sisty cikin tsoro da jin sautin Aminullahi cikin amo da 'bachin rai tino ganganr jikinsu yafara rawar banjo " innahu min Sulaimana wa innahu Bismillah iii arahhamanu a rahimimu maganin fatalwa da aljannu da hatsabibin bokayi, " cewar INEEE da ta zube akan guiwarta domin tagaza tsayawa,
"ke Balkisu zan chanza miki tunanin ke Ashe ke Baki da hankalin Zaki rufe ne ta baya , Zan 'ballla 'kofar d'akin Nan idan bakizoba""!!!! hhhhhhhhhhhhhhh
tun tsirawa da dariya yayi da ya sa hanjin su kad'awa nan Taki gidan ya d'auki sauti da girgiza mara misaltawa, take Samira ta toshi kunnenta da hannu biyu _biyu, Mommy ta "kan'kame Daddy a inda Kaka ya kama kafa'dun Salim a jikinsa INEEE kam tuni ta suma ba wanda ya lura isan ba Salim ba da Balkisu , saurin d'auko ruwa ta zubawa INEEE da ta tashi tace " Allah ne mahallichi na , addini ne musulunci na " dukk juyawa sukayi don jin abunda tace dukk a tunanin ta tana kabbari ana mata tanbayoyi ne " Daddy ne ya d'auke ta zuwa d'aki ya rufe ta ihuuu mai razanarwa ilham ta huga nanbda Nan ta b'oya a bayan Aunty Balkisu,
Sautin 'kofar kawai sukaji tune ya b'alatta daga 'kafar sa Salim ya daea gani Zara zaran yatso ne da ya tasanma 'kafarsa da tsayen da ya had'iyi saman dcakin kwalla kwallan idano da suki zub da jini , cikin kururuwa Samira ta gudu zuwa bayan dining table ta 'boya rigirigin gudu qke a inda Mommy ta buge Daddy taye bayan kujera , ganin haka ya yanki shawar 'boya a bayan kujera, tuni Kaka ya rufawa kansa a Siri a inda ya shigi bayan labulle ya 'boya don gudun kar Aminullahi ya cutar da su matarsa ce kawai bazai cutar ba da wanan Rauhanin da ya zuba wane abu mai launin jini da farin gylen yadi sai Jan charbi yaki Yana karanta ayatul kursiyyu jira yaki Aminullahi yayi kuskure tsallake wanan Jan zaren da ya shimfiɗ'ar...
Ganin hakan wuff lham ta suma ,saurin zuba Mata ruwa Balki tayi ta kwamtar da itta bisa kujera mai zaman banza tunkarar Aminullahi tayi Kai tsaye yana nuna ta da yatsa " kin hannani cikkar burina a karo na farko ki sane sai nayi Nasara a wanan Daren na biyu nazo da abunda Baki issa ki tsaida neba 'batt ya cbacce ya watsamata wane farin powder ta zube ta suma , Rauhanin kansa sbun ya bashi mammaki ba haka ya tsanmmani ba, Nan hankali sa ya tafe a kan neman fatalwa, a inda i'yan gidan suka firfitto kan Balki sun manta da Ilham dake kwance ,,,,,,,,,
what is happening with Ilham waiwaye
Aminullahi bai 'bacce ba sai da Ilham a inda yaye garding da itta Yana Mata wasa da zaran ta bud'e Ido taga hallitar sa sai tafashe da kuka , "ye shuru kinji i'yar baba ruhi na bazai samu salkama ba har sai na zub da jinin i'yar 'karramar i'ya macce ,,kinson chocolate bud'i baki haa" ganin zaratan ha'kuran sa a waje yasa Ilham buga wane razananin 'kara da yasa gidan amsawa da 'karfe , hankalin su yakai gun nan danan Aminullahi ya toahe bakinta da jan gyali "inallillahi wa Ina illahin raji'oun " cewar Aunty Balkisu " shikkinan zai kashe ta waiyooooo ku taimaka min "tun kan ta iddasa maganar sun rufta da azababen gudu baji ba gani Aminullahi ya zaro wane kakkaifan takobinsa a inda ya dasa shi a wuyan Ilham zai yanka charraf Rauhanin ya buga Mai wani abu akan sa sanadin hakan wuƙar ya zane a 'kasa ,dai dai da isowar family Samira xe tayi wiff ta janye 'kanwarta ilham tana kwance mata hannun ta da bakin ta da ya d'aure mata...
let's go with me 'kanwar soja ✍️✍️✍️
Kaucewa Hari na biyu yayi Nan ya zaro hanunsa daga inda taki ya chukumu rigar Ilham saurin shiga tsakiyar su Balki tayi " mezakayi hakan yarda wuƙar nan ,, " dariya ya ficce dasho bazan yarba ai naggamiki komai Daren dad'dewa DARE NA BIYU. zai dawo zan dawo da fansa ta ruhi na bazai kwanta ba har sai na zub da jinin yarinya nan, wanan cikinnake ke haifamin d'a namiji" gudu Samira ta fara da Ilham zuwa d'aki mafi kusa ta rufe, ganin hakan ya buge Balki ta zube a 'kasa ya bisu Karatun al'qurani mai girma Rauhanin kiye Yana binsu a baya ,,buga 'kofar yakiye da 'karfi duk da Samira na a tsorace haka tayi ta jawo abububwan d'akin zuwa 'kofa " karatu sosai yaƙiyi tuni so Mommy suka rufa masu baya ciki da jarumta sai zuba karatu sukiye.
.Juyi yaye mai 'karfe yaye birgima da hanunsa ya jawo bolk na saman Mai glas ya tarwatsa ya fara hucce na wuta , "ku daina jaratun Nan Kar ku hannani burina a dare na biyu zaju hallakani na rasa cikon muradina Nan ya Fara hargitsa d'akin duk gudu dcaki sukayi suka 'boya suna jaratun da'karfi suna ganin ta window .. narkaewa ya Fara ye ganganr jikinsa na Fara zama tuka "Balkisu kin cecceni kin cuci rayuwata kin hanani samun farinciki na kin kawo me inda za'a halkaka rayuwata su waye ju me na muku i'yata na kashe Kuma Ina da damar da Zan kashe ta ubanwa ya haifamin kayana baniba ,"
Watsamai ruwan zamzam da akaye shikkara chiff ana zubamai ayyatul kursiyyu a ciki nam na ya zube murus ,,, a 'kasa ya daina motse bud'i wane abu kamar buta Rauhanin yayi ya tare ruhin sa Mai suffar ba'ki da ja tmyayi sairin rifewa haka yayi dai _dai da sallamar waau bayin Allah guda shidda cikon falour ,, family's ne suka fitto da Samira da Ilham dukka sai INEEE da ta farfad'o Nan suka taya chirko chirko ,
"Kar ku tsorata daga sama suke Rauhanai ne maau tsarki sunzo tafiya da ruhin Wanan azzuluminnne na kashe shomi har abada bazai dawo ba har abadan abbada don Haka my kwantar da hankalin ku wanan matsalar daga yau tazo karshin amsa sukayi sukayi sama godiya da kyaututtuka. aka bawa wanan Rauhanin sai yace " bazaku biyane da komai ba fatana ku kasance maau taimakon marayu da talakawa miskinai da maau gudun hijira , haƙiƙa ju maau wadata ne suka ma basu da mazaunin zama ku taimakawa mutum ukku suma ku gayyamusu su taimaki mutum ukku da haka _haka zaku kasance maso son taimako da tausayawa talakawa,,,,,,,, nan ya 'bacce kamar babo shi a doron 'kasa .....
AFTER ONE YEAR.
Abububwa dewa sun faru cikki kuwa harda haihuwar Aunty Balkisu a inda ta haife i'ya mace akasawa i'yar suna Fateema Zahra, farinciki da soyayyya tsakanin Aminullahi da matarshi sai sun barka haka suke kulla da i'yar su Zahra tamkar bugun zuchiyar su ,, ana cikin hakan suna shiryi shiryin auren Samira Wanda yau ne za'a d'auki amarya zuwa gidan ta sake chan Abuja,, ,,,,,,,,,,
INEEE ce zaune tana za'ban kallar sar'kar gwal da zatasa a auren jikanta na fari , Ilham ce ta shigo da gudu ta fad'a kan Mommy , Mommy bakinga Aunty Salma ba wai uncle Samir zai d'auki Adda Samira ta bar gidan nan ko a"murmurshi tayi Daddy yace Salma akaiw neman magana to i'yar Daddy ba Mai rabaki da Auntyn ke Sameera kwantar da hankalin" ko amsa Bata bashi ba ta hauwa samar binin directly d'akin amarya ta nufa inda ake shiryata da kaya masu kyau da tsada , rungumi ta tayi nan zata fashe da kukka 'kawayenta suka ce Zaki lallata Mana make-up fa Amarya haƙuri tayi kuka kam ai adole ne nayi rabuwa da iyayye ai bawa sa bane .. dariya suka mata suka sallamar da Ilham da chocolate...
Motto chin d'aukan amarya ne suka hallara a sansanin gidan Alhaji Abdullah Ibrahim marafa , (DADDY)kinan, nasiha sosai akawa amarya da yawan askar da Karatun al'qurani mai girma don tsare jiki da kuma samun rabo da rabauta ga lada ga samun kafiya Nan aka d'auke ta sai airport dake birnin Kano to Abuja.
Rayuwar farinciki da jinda'di soyayyya da 'kauna game da tausasawa juna cikin aminchi ,
Sai muce asha soyayyya lafiya idan kin samu i'yar fari mace kusamata Khadijatu 😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜
*****************************************
INA LABARIN SA'ADHA A GIDAN SHA'KATAWA
Ni kuma shi yasa na d'au d'amar d'aukar fansar shi yasa duk wasu y'an iska da suke zuwa gidan nan indai mutum d'in iskane saina kasheshi indai kaga nayi kisa to an tab'oni ne kuma bazan taba barin Alhaji Adam ya cigaba da rayuwa a duniya ba.......
"Tabbas wanan labarin naki ya girgiza ruhin na to anmman Yakamata ace kin d'auki haƙuri da tawakali ke hak'ura ke barshi yaye rayuwar sa" malamin na fad'ar hakan ta tuntsire da dariya " nawa aka baka kace haka to bari kaji babo wane hallita a duniya da zai hana na hukunta wanann azullumin bawan , aikina na tura shi lahira idan yaso yace chan ya nema gaffara idan Allah ya yafemai ya tsiratar da kansa daga guna "!!!!!
Tuni malamin ya tunzura Jin cewar bazata yafe ba ya fara karanta wasu ayoyyi daga cikin alqur'ani Mai girma abun mammaki yana fara karamtawa zata 'karasa wani zubin ma sai ta rigasa gamawa ,shiru sukaye tace " kadaina wahalar da kanka ne musulumachi bazaga 'kona ne ba fansata kuma sai na aikata baka isa ka hanani komai ba.'"
Daga inda take ta zurma hanunta a wuyan Alhaji adam ta d'aga sa sama suka 'bacce 'batt tamkar ba wata hallita da rayu a fillin, Nan hankali sauran ya tashi kowa na rungumi na kusa dashi, banƙara k'afansa tayi yana ihu da magiyar rogon ta barshi anmman Ina wujijjiga take dashi a saminyar d'akin Mai duhu tsohon guri , har gizo _gizo ya bayyana a d'akin chan ta buga kansa da bango ta shage wuyansa dariya ta kicee dashi " Adam kinan fitsari kaifa namiji ne to bagaka komai ba indai nicce sai na wartashika sanan na kasheka " kiye haƙuri matata nayi nadama na tuba Zan mayar miki dukiyar ki ke tsiratar da rayuwata zanyi abunda kikiso " Marin sa tsyi Wanda ya ga star na motse ball tafara ye dashi bil haqwi ta faffasamai gangar jikinsa tun yana igun ceton har yazama na banza maganar ma ta daina fitta daga bakinsa "da wanan wahalar kikashi be ki Kishani na huta " hhhhhhhhhhjhhh idan na kasheka da sauƙi kace banza Adam " ruwan zafi ta watsamai nan danan fatarsa ta za'kwanyi ya fad'i bi'ki mattacce " kuka ta fashi dashi kana tayi jijjiƙa " ko yau Zan Kuma ganganr jikinna ruhina ya samu sallama na kaahe babban annoba a duniya ,, fit ta bud'i baki ,' ba'kin hayya'ki ne yafitta daga ba'kin Sameer ya zube ,,,,,,,,,,,
Nan iska Mai dad'i ya rataa kowa dajin yaye haske fatt ruhin kuwa ya samu sallama malamin ya bazama neman inda gawar yarinyar yaki da taimakon security nan suka duba d'akindake 'kar'kashin 'kasa k'waran'kwal nata suka samu da gawar Adam da yake da munin kallo , had'asu filli guda akayi musu sallah domin ruhinsu ya zauna lafiya sanan aka rufesu .......
Tunda government ta samu wanan labarin aka rufe gidan sha'katawar gaba d'aya Sameer da Sa'adha suka Kuma garin Kano ,,,,,,,
"Umeeee !!! Umeeee!!! Umeee!!! cewar Sa'adha dake shigowa a guje Sameer ne ke bayanta Sa'adha nan ta fashe da kuka a jikin mammanta da babbanta Sameer na ganin Abbah suka gaisa " Abba Daman kai ne Abban Sa'adha nan suka joyo " eyy nine wato kaima chan kaje bakwajin magana ko" dariya yaye Abba mu kinan Ashe ma Sa'adha k'anwata ce Nan suka basu labarin abunda yafaru a rayuwar su a gidan sha'katawar duk sunji bada'di ganin yanda yaran suka wahala suka muau nasiha da tunatarwa musamman ma Umeeee..
Bayan sati biyu Sameer ya nuna wa Iyayyen sa lallai yanason auren Sa'adha ana tambya ta ta amsah Umeey tace daman da abunsu suka dawo kasancewar yaram abokaine Iyayyen nasu basu jima ba akaye shagalin auren Sa'adha da Sameer cikin Jin dad'i da annushuwa aka gama lafiya ,,,,,,,,....
Daren farko Sa'adha ce tashiga toilet ta had'a ruwan wanka cikin baho na wanka colour na jini ta zuba yaye jawur ta bi hanyar bayan gidan dashi , dao dai lokachin da Sameer ya shigo cikin manyan Kaya da leader's a hannun sa Yana sallama ganiin jini a ckofar toilet ya zubar da leader's a 'kaasa sahibata Sa'adha kina Ina "cikin in ina yanfirta hakannshiga toilet yaye abunda ya gani ya tayar Mai da hankalin kwarai da gaske ganin Sa'adha cikin jini rungumi nta yayi tsam a jikinsa Jin tana numfashi ya fiddo ta ha'da bakinsu yayi filli guda yafara romance nnata bud'e ido taye Nan ya sakita " wato nine Zaki tsorata ko to kij ai nafi k'arfin fatalwa konyanzu tazo nasann abunda Zan Mata ,x dariya taye soaai har tana d'auki numfashi ganin tana farinciki ya Fara lalu'banta wuff hasken toilet ya d'auki nihu ta buga "ga fatalwa abayan ka Nan ya d'agata ta chakk Bai diri da itta ko'ina ba sai Daman gadon su da aka 'kawata da ado tamkar na yaran gidan sarauta " haba dear bance kazata ba fa " ohhh my God yau Naga kwaɗaye Zan bakii da safe " wallahi bazaiyuba yanzu zanjee ummmmmm ........ had'a sunyaye gudand'aya daga nan banje maganar kowa ba ,
****_**********_********_**********_****
daga baya baya naje an jawoni zuwa falour ihu nayi da 'karfin gaske ga ba haske a d'akin kiran wayata akaye haske ya kawo Nan naga sister Zahrah Royal Star ce , ta fantsaloni waje murmurshi nayi nace " haba sister bangama d'auko labarin bafa ," dariya taye "ƙanwar soja Banda abunki kina gobruwa waya had'aki da shiga d'akin Amarya da ango , zo mu tafe kijee wane gu ki sake d'auko tarihin rayuwar su nan kam mujee .."
Godiya ta mussaman ga Iyayyen mu da suki mana addu'a akan kowacce bukatun mu , Allah ya 'kara muku lafiya da nisan kwana,
Godiya ga Kungiyar kunya Royal Star Association Ubangiji Allah ya 'kara d'aukaka da hazaƙa ya 'kara had'a kanmu mu zama tsinstiya mad'aurinki da'ya,
har zuwa gobe dole mukasance masu miki godiya Aunty Rumaisaaliyuinuwa da irrin gudunmawa wajen ganin chigaban rubutun mu,,,
MUNA GODIYA GARIKU THE TEAM MEMBERS OF RUHI BIYU GROUP.
WANAN LITTAFIN SADAUKARWA CE GA DUKKAN MASOYYA LITATTAFAN MU DA MASOYAN SU WANDA MUKASANI DA WNDA BAMUSANI BA...
MUNA FARIN CIKIN SANAR MUKU NAN DA BADA JIMAWA BA ZAKUJIMU DA SABON LITTAFIN MU NA HAƊAKA
TSAKANIN
ZAHRA ROYAL
DA
ƘANWAR SOJA ,
DOMIN SAMUN FARINCHIKIN KU DA NU GABAƊAYA WANANN MASOYA BIYU NIN ZASU DAWO MUKU DA ZAZZAFFAN LABARIN MAI ARMASHI DA ANNUSHUWA DA FAD'KARWA KAR KUSAKI A BAKU LABARI .
TAMMATTT BI HAMDULLAHI
Daga al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️
&
Zahrah Royal star
Comments
Post a Comment
Hi